Labaran Soyayya
Hadiza Gabon ta ce 'yan mata su daina damuwa da saurayinsu kawai, su auri mijin da ya dace, ko da mijin wata ne, a cewar wani sako daga Hassan Giggs.
Jarumar masana'antar Nollywood da ke kudancin Najeriya ta fara shirye-shirya kawo hanya mafi sauki wajen rage samari da ƴan matan da ke zaune babu aure.
Tsohon gwamnan Anambra kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a 2023, Peter Obi ya ce tsakaninsa da matarsa mutu ka raba domin ba zai taɓa rabuwa da uta ba.
Hukumar Hisbah ta jihar Bauchi ta titsiye dattijon nan da hotunansa ke yawo a kafafen sada zumunta tare da ƴan mata, ya bai wa mutane hakuri a bainar jama'a.
Rahoto ya nuna yadda tsadar rayuwa ta sa maza suka fara tantance kalar matan da za su aura a bangaren kashe kudin aure. Maza na raba kafa domin samun daidai da su.
An gurfanar da wani magidanci, Umar Inusa a gaban kotun shari'ar Musulunci a Kano bisa tuhumar raunata matarsa a ƙirji, alkali ya ɗage zaman zuwa watan Nuwamba.
A wani gagarumin mataki na yaki da rashin da’a, hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da haramta duk wani nau’in cacar wasanni a jihar. Ta sanar da sababbin dokoki.
Majalisar koli ta harkokin addinin musulunci ta Najeriya ta fitar da bayanin cewa sadakin aure ya koma N142,932 yayin da diyyar rai ta koma N567,728,000.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta gurfanar da Abubakar Kurna, wanda ake zargin ya kashe matar da zai aura, Naja'atu Ahmad, kotuɓta bada umarnin kulle shi.
Labaran Soyayya
Samu kari