Labaran Soyayya
Mahaifiyar fitaccen mawakin nan wanda aka fi sani da 2baba ta roki ƴar Majalisar dokokin jihar Edo, Hon. Natasha ta rabu da ɗansa domin yana cikin ruɗani.
Mawakin Najeriya, 2Baba ya nemi auren 'yar majalisar Edo, Natasha Osawaru, ya kuma musanta cewa tana da hannu a matsalolin aurensa da Annie Idibia.
Mawaki 2Baba ya sanar da soyayyarsa ga Natasha Osawaru, ‘yar majalisar Edo, kwanaki 16 bayan rabuwarsa da Annie, yana mai cewa zai aure ta nan gaba.
Wata amarya ta ki yarda a dauke ta a kaita gidan mijinta, tana kuka da cewa ba za ta bar gidansu ba. Bidiyon amayar ya haddasa ce-ce-ku-ce a soshiyal midiya.
Hukumar Hisbah ta Kano ta kama saurayi da budurwa da suka daurawa kansu aure a gidan cin abinci, tana kuma farautar sauran abokan angon da suka tsere.
Saurayi mai suna Timileyin Ajayi da ya yankwa Salome Adaidai ya ce bai yi nadamar yanka wuyan budurwarsa ba a kan soyayya da suka kulla. Ya ce ta ci amanarsa.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da kama wani mutumi, Saheed Ganiyu bisa zarginsa da cinnawa sahibarsa wuta a Abuja, ya ce duk da haka a shirye yake ya aureta.
Hadiza Gabon ta ce 'yan mata su daina damuwa da saurayinsu kawai, su auri mijin da ya dace, ko da mijin wata ne, a cewar wani sako daga Hassan Giggs.
Jarumar masana'antar Nollywood da ke kudancin Najeriya ta fara shirye-shirya kawo hanya mafi sauki wajen rage samari da ƴan matan da ke zaune babu aure.
Labaran Soyayya
Samu kari