Lafiya Uwar Jiki
Hukumar kula da abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC) ta tattaro jabun kayayyaki daga Arewa maso Yamma na kasar nan da suka tasamma miliyoyin Naira.
Jami'in yada labaran ma'aikatar lafiya a Kano, Abdullahi Ibarahim ya musanta bullar annobar kwalara jihar. Hukumar NCDC ce ta ce kwalara ta kama mutum 13 a Kano.
Gwamnatin Kano karkashin Abba Kabir Yusuf za ta yi ayyuka na musamman domin inganta kiwon lafiya ciki har da samar da cibiyar kula da masu ciwon sikila.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta amince da fitar da N1bn domin gudanar da wasu manyan-manyan ayyuka da za su taimaka wajen ci gaban harkar lafiya a jihar.
Gwamnatin jihar Kano ta gargadi mazauna jihar su yi ta'ammali da ruwan sama bayan an tsaftace shi saboda gudun bullar annobar amai da gudawa a Kano.
Gwamnatin jihar Lagos ta tabbatar da mutuwar mutane 24 da kwantar da wasu 34 a jihar bayan sun kamu da cutar kwalara saboda kwankwaɗar kunun aya.
An samu bullar cutar kwalara a jihar Legas inda ta kashe mutane sama da 21 sannan ta kwantar da mutane sama da 400. Gwamnati ta ce suna kokarin shawo lamarin.
Sama da musulmi 900 ne su ka kwanta dama yayin aikin hajjin bana, yayin da mutane da yawa ke neman ‘yan uwansu da aka nema aka rasa a kasa mai tsarki.
Dubunnan mata suna mutuwa a duk shekara musamman bayan samun juna biyu ko haihuwa. Dr. Zainab Mahmud likita ce a Amurka da ke da burin kawo gyara a Najeriya.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari