Labarin Sojojin Najeriya
Kungiyar ICNGO ta karrama karamin ministan tsaro, Dakta Bello Matawalle. Kungiyar ta karrama ministan ne kan nasarorin da ya samu a wajen samar da tsaro.
Hedkwatar tsaron Najeriya watau DHQ ta ce waus daga cikin hatsabiban ƴan ta'adda da take nema sun tuba, sun miƙa wuya ga rundunar sojoji a sassan kasa.
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce, rundunar sojojin Nigeriya ta bayyana dalilin tsare wani matashin dan jarida mai binciken kwa-kwaf, Fisayo Soyombo a Rivers.
Majalisar wakilan Najeriya ta tabbatar da Laftanar Janar, Olufemi Oluyede, a matsayin babban hafsan sojojin kasa (COAS). An tabbatar da shi ne bayan tantance shi.
Rundunar sojojin kasar nan ta ce jami'anta a shirye su ke wajen cigaba da yakar ta'addanci da ya yi katutu a kasar, musamman a shiyyar Arewa maso Yamma.
Dakarun sojoji na rundunar hadin gwiwa ta kasa da kasa (MNJTF), sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda a jihar Borno. Sojojin sun kuma kwato makamai masu tarin yawa.
Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya (CDS), Janar Christopher Musa, ya koka kan ayyukan masu ba 'yan ta'adda kayan aiki da bayanai. Ya ce suna kawo babban cikas.
Sojojin Najeriya sun fafata da yan ta'addar IPOB a jihar Imo. Sojojin sun kashe da dama cikin yan IPOB bayan sun yi gaba da gaba da yan ta'addar a wani fada.
Ana fargabar yan kungiyar Lakurawa sun fara yaɗuwa a jihohin Kaduna da Niger, rundunar sojoji za ta sake tura dakaru yankunan domin kawo karshensu.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari