Labarin Sojojin Najeriya
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya bukaci sojojin Najeriya su maida hankali kan tattara bayanan sirri. Gwamnan ya ce yin hakan zai taimaka wajen magance rashin tsaro.
Ministan tsaron Najeriya, Mohammed Badaru, ya bayyana nasarorin da dakarun sojoji suka samu kan 'yan ta'adda. Ya ce sojoji sun hallaka dubunnan 'yan ta'adda.
Ministan tsaron Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar, ya musanta ikirarin da wasu 'yan majalisa suka yi na cewa makaman 'yan ta'adda sun fi na dakarun sojoji.
Babban hafsan sojojin kasan Najeriya, Laftanar Janar Olufemi Oluyede ya jihar Borno. Shugaban sojojin ya koma Borno ne domin ci gaba da yakin da ake da 'yan ta'adda.
'Yan ta'addan Boko Haram masu dauke da makamai sun hallaka jami'an tsaro a wani hari da suka kai a jihar Borno. Sojoji sun kashe wasu daga cikin 'yan ta'addan.
Rundunar 'yan sa kai ta CJTF ta kwato bidigar harbo jirgin sama a jihar Borno wajen 'yan ta'addan ISWAP. An kashe 'yan ta'addan uku tare da kwato baburansu a Gwoza.
Boko Haram sun kai hari sansanin sojoji a Buni Yadi, jihar Yobe, inda suka kashe sojoji hudu, suka lalata makamai, motocin yaki da bindigogin rundunar.
An samu asarar rayuka bayan mafarauta sun gwabza fada da 'yan bindiga a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kuma yi barna bayan sun kai wani hari a cikin kauye.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun samu nasara kan 'yan bindiga a jihar Taraba. Sojojin sun hallaka dan bindiga daya tare da kwato bindiga.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari