Labarin Sojojin Najeriya
Hukumar FBI ta sanar da kama Anas Said wanda ake zargi da kitsa harin ta’addanci da aka kai wa sojojin Najeriya a wani shingen bincike a jihar Borno a shekarar 2023.
Wani tsohon soja, Kanal Babatunde Bello Fadile ya fadi yadda wasikarsa kan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya so a kore shi daga rundunar kasar nan.
Wasu mazauna Kaduna sun bayyana cewa yan ta'adda na neman karar da su yayin da su ka matsa da kai masu hare-hare tare da hallaka jama'a ba dare ba rana.
Dakarun sojojin saman Najeriya da ake aikin samar da tsaro sun kai hare-hare kan 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sojojin saman sun yi ruwan bama-bamai kan bata garin.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya nuna takaicinsa kan kisan da sojoji suka yi wa sojoji a shingen bincike. Ya sha alwashin zakulo wadanda suka aikata danyen aikin.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan 'yan bindiga a jihar Kaduna. Sojojin na rundunar Operation Fansan Yamma sun sheke 'yan bindiga masu yawa.
Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya (CDS), Christopher Musa, ya bukaci sojojin Najeriya da su kara azama wajen fatattakar makiyan Najeriya domin karrama Lagbaja.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce naɗin COAS Laftanar Janar Taoreed Lagbaja na ɗaya daga cikin naɗe-naɗe mafi kyau da ya yi bayan hawansa mulki.
Rundunar sojojin Najeriya ta rike wuta wajen lallasa mayakan yan ta'addan da ke karkashin jagorancin Bello Turji, inda aka shafe akalla kwanaki 4 ana yi.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari