Labarin Sojojin Najeriya
An shiga jimami a jihar Delta bayan rasuwar tsohon gwamnan soja, Manjo-Janar Paul Ufuoma Omu, ya rasu yana da shekara 84 a duniya. Iyalansa sun fitar da sanarwa.
'Yan ta'addan Boko Haram sun sake kulla wani sharri kan jami'an tsaro a jihar Ɓorno. Miyagun sun hallaka sojoji guda biyu bayan sun dasa bama-bamai a kan hanya.
Kotun soja a Enugu ta yanke hukuncin kisa ga Adamu Mohammed saboda kashe budurwarsa, yayin da wani soja, Abubakar Yusuf, zai yi shekaru 10 a gidan yari.
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai harin ta'addanci a Borno. Tsagerun sun hallaka mutane 12 ciki har da jami'an tsaro na 'yan sa-kai bayan sun yi musu kwanton bauna.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamao sun yi aika-aika a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun hallaka mutane uku bayan sun bude wuta kan mai uwa da wabi.
Rundunar sojin Najeriya ta kama wani dan bindiga da aka dade ana nema ido rufe mai suna Dogo a jihar Taraba. An kama wani mutum mai karya soja a Taraba.
Shugaban sojin kasan Najeriya, Laftanal Janar Olufemi Oluyede ya ba sojojin Najeriya wa'adin wata daya domin murkushe 'yan ta'addan Mahmuda da suka bulla a Arewa.
Gwamnonin kasar nan sun yi ganawar sirri da babban hafsan tsaro, Janar Christopher Musa saboda karuwar salwantar da rayuka da Yan ta'adda ke yi a Najeriya.
Shugaban hafsoshin tsaron kasar nan, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa za su tarkata dukkanin karfinsu a waje guda wajen tabbatar da kawo karshen ta'addanci.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari