Labarin Sojojin Najeriya
Shugaban sojin kasan Najeriya, Laftanal Janar Olufemi Oluyede ya ba sojojin Najeriya wa'adin wata daya domin murkushe 'yan ta'addan Mahmuda da suka bulla a Arewa.
Gwamnonin kasar nan sun yi ganawar sirri da babban hafsan tsaro, Janar Christopher Musa saboda karuwar salwantar da rayuka da Yan ta'adda ke yi a Najeriya.
Shugaban hafsoshin tsaron kasar nan, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa za su tarkata dukkanin karfinsu a waje guda wajen tabbatar da kawo karshen ta'addanci.
Shugaban kasa Bola Tinubu zai gana da hafsoshin tsaro saboda yawan kashe kashe da aka fuskanta a jihohin Najeriya yayin da yake hutu a kasar Faransa.
Tsohon ministan tsaron Najeriya, Janar Theophilus Danjuma, ya yi kira ga 'yan Najeriya da su tashi tsaye domin kare kansu saboda gwamnati ba za ta iya ba.
Gwamnatin Filato ta fara bincike kan saka guba wa shanun wani makiyayi a karamar hukumar Bassa. An kafa kwatin bincike domin tabbatar da gaskiyar lamarin.
Barista Audu Bulama Bukarti ya ce barin Boko Haram na mu'amala da mutane a TikTok ba karamar barazana ba ce. Ya ce ya kamata a rika rufe musu asusu.
Mayakan kungiyar ta'addanci ta Boko Haram sun kai hare-hare a jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun hallaka mutane tare da tayar da bama-bamai a wasu kauyuka biyu.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar ys bayyana kafafen sada zumunta a matsayin kungiyoyin 'yan ta'adda. Ya bukaci a magance su.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari