Kwankwasiyya
Wani jigo a Kwankwasiyya, Yusuf Sharaɗa ya bayyana cewa APC na nemam jawo kwankwaso ne ba don komai ba sai don ta samu nasarar lashe Kano a zaben 2027.
Mai magana da yawun NNPP na ƙasa ya bayyana cewa akwao ƴan APC da dama da ke son ganin Tinubu ya ɗauki Kwankwaso a matsayin abokin takara a zaɓen 2027.
Sakataren yada labaran APC na kasa, Felix Morka ya ce Rabiu Kwankwaso zai iya shiga APC ya yi aiki tare da Bola Tinubu kuma sun bude masa kofar hakan.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban jam'iyyar hamayya ta NNPP, Hashimu Dungurawa ya ce Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus ne saboda karbar na goro.
Jam’iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta bayyana matsayarta kan jita-jitar cewa Rabiu Musa Kwankwaso zai bar cikinta inda ya ce hakan abin farin ciki ne a gare ta.
Shugabannin bangarori biyu na NNPP a Kano sun yi gargadi kan rade-radin cewa ana son ba Rabiu Kwankwaso muƙamin mataimakin shugaban kasa a Najeriya.
Wani jigo a APC ya ce Sanata Rabiu Kwankwaso zai iya maye gurbin Abdullahi Umar Ganduje bayan ya yi murabus daga shugabancin jam'iyyar APC a Abuja.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar NNPP, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya buɗe sabon ofishin NNPP na Abuja ana tsaka da batun murabus din Ganduje.
Za a ji cewa jigo a tafiyar Shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya fice daga APC, Mustapha Bakwana ya zargi tsohon ubangidansa da watsi da su.
Kwankwasiyya
Samu kari