Kiwon Lafiya
Yayin da ake ta yada jita-jitar cewa annobar Korona ta dawo, Gwamnatin Tarayya a Najeriya ta ƙaryata rade-radin inda ta kwantarwa al'umma hankali.
Ma’aikatan lafiya a asibitin kwararru na Gusau na neman albashin wata shida, alawus, da karin girma ko shiga yajin aiki. Suna zargin ba a gyara albashinsu ba.
An kwantar da mutane da dama a asibitoci daban-daban biyo bayan wani aikin duba lafiyarsu kyauta a garin Abiriba da ke karamar hukumar Ohafia ta jihar Abia.
Gwamnan Ebonyi, Francis Nwifuru, ya umarci a cafke ma’aikata shida da suka karkatar da takardun ma’aikatar Lafiya, kuma an mika su ga ‘yan sanda don bincike.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru, ya umarci cafke wasu ma'aikatan lafiya a bisa zarginsu da sace kayayyakin da gwamnati ta samar domin amfanin marasa lafiya.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya amince da yi wa likitoci karin albashi a jihar. Gwamna Zulum ya amince a rika biyansu daidai da na tarayya.
A wannan rahoton, za ku ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta mika yaran Kano da aka karbo daga gwamnatin tarayya su 76 hannun iyayensu tare da ba su tallafi.
Kungiyar 'Association for the Advancement of Family Planning' (AAFP) ta nemi shugaban kasa, Bola Tinubu ya cika alkawarin da ya dauka kan tsarin iyali.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya sake ba da umarnin gyara ƙarin asibitoci bayan guda 102 da da ke aikin inganta su a faɗin kananan hukumomi.
Kiwon Lafiya
Samu kari