Labaran garkuwa da mutane
Wasu miyagun ƴan bindiga sun yi garkuwa da mai ɗakin tsohon shugaban ma'aikatan fadar gwamnati a mulkin Samuel Ortom a jihar Benuwai, sun tafka ɓarna.
Kungiyar ta kashe dan sandan ne bayan ta kama shi yana tafiya gida hutun sallah daga Dambuwa zuwa Biu. Ta kama shi ne tare da iyalansa a lokacin.
Daliban Jami'ar Wukari, Elizabeth Obi da Joshua Sardauna sun kubuta daga hannun ƴan bindiga bayan biyan kudin fansar naira dubu dari bakwai kowannen su
Wasu bata gari sun yi karfin hali yayin da suka yiwa 'yan sanda a jihar Akwa Ibom lokacin da ƴan sandan suka kama wani mai suna Udo da ake nema ruwa a jallo.
Rahotanni sun nuna cewa wasu mahara sanye da kakin sojojin sun yi awon gaba da tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Ribas a 2023, Jackrich, sun kashe mutum biyu.
'Yan sandan Najeriya sun yi nasarar kame wasu da ake zargin 'yan ta'adda ne da ke tada tarzoma a Abuja. An bayyana yadda suka aikata barnar sace mutane da kaya.
Miyagun ƴan bindiga sun shiga wani kauye a yankin karamar hukumar Bwari da ke birnin tarayya Abuja, sun halaka mutum ɗaya tare da sace wasu mutum biyu.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana illar da ƴan bindiga suka yi wa al'umma a ƙauyuka 551 da ke yankin ƙananan hukumomi 551, Uba Sani ya ware masu tallafi.
Dakarun hukumomin tsaro na hadin guiwa a jihar Anambra sun yi nasarar kashe ƴan bindiga huɗu yayin da ɗan sanda ɗaya ya mutu a wani musayar wuta.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari