Labaran garkuwa da mutane
Wau ‘yan bindiga da ake zargin mazauna Binuwai ne sun dira yankin Gugur da ke karamar hukumar Katsina-Ala tare da kashe mutane shida a harin ramuwar gayya.
Wasu 'yan bindiga da ake ganin masu garkuwa da mutane ne sun yi savuwar aika-aika a jihar Legas. 'Yan bindigan sun sace manajan darakta na kamfani.
Gwamnan Zamfara ya ce sai a kama ‘yan bindiga, amma alkali ya ba da belinsu a kotu. Dauda Lawal Dare ya tabbatar da cewa matsalar rashin tsaro ya fi karfinsa.
Wata kungiya mai zaman kanta ta bukaci shugaban kasa Bola Tinubu ya sanya wa'adi ga shugabannin tsaro kan magance matsalar tsaro a Najeriya baki daya.
Wasu yan bindiga su hudu sun kai hari kan jami'an yan sanda a safiyar yau talata inda suka kashe yan sanda biyu da farar hula daya. Mutanen yankin suna zaman dar dar
Rahotanni sun nuna cewa wasu mahara da ake zaton mayaƙan Boko Haram ne sun yi awon gaba da dumbin fasinjoji a kan babban titin Maiduguri zuwa Kano.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun yi awon gaba da fasinjojin motar Bas waɗanda suka taso daga jihar Enugu da nufin zuwa babban birnin tarayya Abuja a Nasarawa.
Rundunar yan sanda a birnin tarayya Abuja ta yi nasara kan gungun barayi masu garkuwa da mutane tare da kubutar da wadanda aka yi garkuwa da su a dazuka.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu gungun 'yan bindiga sun shiga rukunin gidajen malaman majami'ar St. Thomas Parish da ke Kaduna, sun yi awon gaba da Rabaran Gabriel.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari