Jihar Kebbi
Gwamnatin tarayya ta gano sinadarai masu gadari da suka gurbata ruwan kaaa kamar na burtsatse da rijiyoyi a jihohin Kogi, Legas da Kebbi, ta garhadi jama'a.
Tsohon ministan sadarwa, Farfesa Ali Isa Ibrahim Pantami, ya koka kan hare-haren da aka yi fama da su a wasu sassan kasar nan. Ya bukaci hukumomi su tashi tsaye.
Ministan yada labarai ya ce shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya himmatu wajen magance matsalar tsaro. Mohammed Idris ya fadi haka ne bayan hare hare.
Majalisar dokokin jihar Kebbi da ke Arewacin Najeriya ta dakatar da shugaban karamar hukumar Fakai, Muhammad Mahuta bisa zargin aikata rashin gaskiya.
Sanata Mai wakiltar Kebbi ta Kudu a Majalisar Dattawa, Garba Musa Maidoki ya ce yan bindigar da suka sace yan mata a makarantar Maga ba su bar mazabarsa ba.
A labarin nan, za a ji Rotimi Amaechi, tsohon gwamnan jihar Ribas ya tabbatar da cewa akwai hanyoyin da za a iya amfani da su wajen magance rashin tsaron Najeriya.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima, ya bada tabbacin cea gwamnati za ta ceto dalibai mata da 'yan bindiga suka sace a jihar Kebbi.
Shugaban karamar hukumar Danko/Wasagu da ke jihar Kebbi, Hussaini Aliyu ya ce zargin da wani dan Majalisar Amurka ya yi kan daliban da aka aace ba gakiya ba ne.
'Yan bindiga sun farmaki sojojin Najeriya a wani harin kwanton bauna da suka yi wa dakarun a dajin Danko Wasagu da ke jihar Kebbi. Sojojin sun je ceto dalibai ne.
Jihar Kebbi
Samu kari