Kasashen Duniya
Gwamnatin Isra'ila ta sanar da mutuwar biyu daga cikin sojojinta a wani hari da aka kai musu a kasar Lebanon. Isra'ila ta shiga Lebanon ne bayan fara yaki da Iran.
Hezbollah ta kakkabo jirgin Isra'ila a Lebanon. Yara 180 sun mutu a harin makarantar Iran yayin da asarar rayuka ke ƙaruwa sosai da yakin ya shiga rana ta 10.
Farashin mai ya haura dala 117 sakamakon yaƙin Iran. Trump ya ce wannan "ƙaramin farashi ne", yayin da kasuwannin duniya ke kara fuskantar faɗuwar daraja.
A labarin nan, za a ji Saudiyya ta bayyana wanda zai fi asara idan Iran ta matsa da kai hare-hare zuwa ƙasashen Gabas ta Tsakiya a yankinta da Amurka da Isra'ila.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi magana kan tsayar da yaki da Iran a wata hira da aka yi da shi. Ya ce zai yi magana da Netanyahu kafin tsayar da yaki da Iran.
Mojtaba Khamenei ya zama sabon Babban Jagoran addini na kasar Iran. Nadin sa sako ne ga Trump cewa Iran ta zabi yaki da daukar fansa maimakon mika wuya.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ƙasar Amurka Donald Trump ya jaddada barazana ga sabon jagoran addini na Iran bayan kashe mahaifinsa, Ayatollah Ali
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata na’urorin radar guda hudu da ke da alaka da tsarin kariyar makamai masu linzami na Amurka THAAD cikin sa’o’i 24
Hare-haren Amurka da Isra'ila sun tarwatsa rumbunan man fetur a Tehran. Netanyahu ya lashi takobin murƙushe Iran yayin da asarar rayuka ta haura 1,300.
Kasashen Duniya
Samu kari