Karatun Ilimi
Hukumar dhirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandire JAMB ta sanar da sakin sakamakon jarabawar da ɗalibai suka kammala ranar Litinin.
Hukumar shirya jarrabawar JAMB ta ce ta shirya sakin sakamakon jarrabawar UTME na bana da dalibai kusan miliyan 1.9 su ka rubuta. Yau ake sa ran sakin sakamakon wasu
A ranar Juma'a, 26 ga watan Afrilu, Shugaba Bola Tinubu ya nada Jim Ovia a matsayin shugaban hukumar bayar da lamunin ilimi ta Najeriya (NELFUND).
Wata jami'ar Burtaniya mai kyautatawa dalibai ta bude kofar tallafawa dalibai daga ƙasashen waje ciki har da Najeriya. Dalibai za su yi karatu kyauta a makarantar.
Hukumar da ke kula da zana jarabawar shiga manyan makarantu (JAMB) ta kama wani mahaifi da laifin rubutawa yaronsa jarabawar UTME 2024 da ke kan gudana.
Wani abin bakin ciki da takaici ya faru yayin da wasu daliban sakandare suka yi wa ɗaliba 'yar uwarsu dukan wanda ya ta da ƙura a kafofin sadarwa na zamani.
Hukumar kula da gidajen yari ta Kano ta bayyana cewa da yawa daga wadanda ke tsare na jiran a gurfanar da su gaban kotu ne. Kakakin hukumar ne ya bayyana haka a Kano
Mahukunta sun bayar a umarnin rufe makarantar Lead British da ke Abuja, wadda aka yi zargin an ci zarafin dalibar makarantar ta hanyar hantara da mari.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya ba Shugaban Bola Tinubu shawara kan sanya daliban Jami'o'i cikin tsarin lamunin ɗalibai da aka kirkira.
Karatun Ilimi
Samu kari