Jihar Kano
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi watsi da rahotannin cewa ya soki tsarin rabon naira biliyan 500 na rage radadi da Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya caccaki Shugaba Tinubu kan tsarin da ya dauko na raba kudade don rage radadin cire tallafin man fetur da a ka yi a kasar
Za a ji Tanko Yakasai ya yi fashin baki kan yadda siyasar jihar ta ke tafiya tsakanin bangaren Gandujiyya da kuma ‘Yan Kwankwasiyya, ya kawo wasu shawarwari.
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin Kano ta bayar da umarnin a saki tsohon kwamishinan jihar Kano da ake zarginsa da wawure har naira biliyan ɗaya.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta amince da naɗin dan CJN da wasu alkalai sama 20 a matsayin alƙalan babbar Kotun tarayya a taro karo na 105 da ya gudana a Abuja
Babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin tarayya Abuja ta ɗage sauraron ƙarar gwamnatin jihar Kano da Alhassan Ado Doguwa bisa zargin kisan kai da ake masa.
Tulin shara da aka tara a kan titin Court Road, ta hana masu ababen hawa bi ta tinin wanda yake a matsayin wata babbar hanya ta zuwa kasuwar 'Yankura, Sabongar.
‘Dan takaran APC a Kano, Abdulsalam Abdulkarim Zaura da EFCC ya dauki Lauya kuma ya yi nasarar dakatar da sauraron kararsa. Kotu ta ce sai an jira kotun koli.
Sabon kwamandan rundunar Hisbah ta jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahin Daurawa ya ce tuni suka yi nisa a shirye-shirye daura auren mutun 1,000 karƙashin Hisbah.
Jihar Kano
Samu kari