Jihar Kano
Kwamishinan hukumar zaɓe ta ƙasa mai zaman kanta na Kano, Abdu Zango, ya ve sun gama shirye-shiryen zaben cike gurbin yan majalisar dokokin Kano 3.
Shugaban jam'iyyar APC mai mulki, Dakta Abdullahi Ganduje Umar ya roki 'yan adawa su mara wa Gwamna Alia na jihar Benue bayan ya yi nasara a Kotun Koli.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya mika ta’aziyya ga iyalan Alhaji Wada Sinkin da Alhaji Hamza Abdu Farar Hula Bichi da suka rasu a kwanan nan.
Hukumar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta roki alfarmar sassauci kan tarar naira miiiyan 12 da kwamitin ladabtarwa na hukumar NFFL ya ci tararsu.
Mai shari'a Binta Ibrahim-Galadanchi ta kotun majistire, ta ba da umurnin garkame matashin da ya kashe limami a Kano, ta kuma hada da mahifin yaron.
Tsohon gwamnan jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau, Malam Ibrahim Shekarau, ya shawarci jam'iyyun NNPP da APC da su amince da hukuncin da kotun koli za ta yanke.
Kwanaki kadan bayan rasa matakin farko a Nahiyar Afirka, Alhaji Aliko Dangote ya koma matsayinsa na wanda ya fi kowa arziki a Nahiyar Afirka gaba daya yanzu.
Jami'an tsaro sun kama wani matashi mai suna Alkasim Ya’u kan zargin kashe mahaifinsa a jihar Kano. Matashin dai yana fama da lalurar tabin hankali ne.
Kotun koli za ta yi zama domin warware shari’o'in zabe da yawa a makon nan. Ana sa ran kotun kolin Najeriyar ta raba gardamar Abba v Gawuna ranar Juma’a
Jihar Kano
Samu kari