Malamin addinin Musulunci
Mawaki kuma dan wasan barkwanci a Najeriya, Lawal Nasiru da aka fi sani da Nasboi ya ce shi Musulmi ne kuma Kirista a lokaci guda yadda iyayensa suke.
Taron malaman Arewa da aka yi a Kaduna ya tattauna matsalar rashin tsaro da habaka tattalin arziki. Sarkin Musulmi ya bukaci a hada kai a Arewa domin cigaba.
Hukumar kula da gidajen gyaran hali ta jihar Kano ta tabbatar da mayar da Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara daga Kano zuwa gidan gyaran halin Kuje da ke Abuja.
Sheikh Lawan Abubakar Shua'ibu Triumph ya yi bayanai bayan zama da kwamitin shura na jihar Kano da ya yi. Ya ce ya amsa tambayoyi kan zargin batanci.
Rahoto ya tabbatar da cewa an yi zama tsakanin Sheikh Lawan Triumph da wakilai daga kwamitin Shura, jihar Kano. Malamin ya ce kofarsa a bude take don karbar gyara.
Fitaccen Malamin Hadisi a Najeriya, Farfesa Masur Sakkwato ya yi raddi bayan jerin sunayen wadanda Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yafe wa ya bayyana.
Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya ce Abba Kabir Yusuf gwamna ne na kowa da kowa inda ya shawarce shi da ya ja kunnen mukarrabansa da ke zagin yan Izalah.
Kafin zargin Abubakar Shu'aibu Lawan Triumph wanda a yanzu haka haka ake ci gaba da ce-ce-ku-ce kan taba kimar Annabi SAW, akwai wasu malaman da aka zarga a baya.
Majalisar kolin Musulunci a Najeriya, NSCIA ta karyata batun cewa ana yi wa Kiristoci kisan kiyashi a Najeriya. Ta ce wasu kiristoci ne ke yada jita jitar a duniya.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari