Malamin addinin Musulunci
Gwamnatin jihar Neja ta kafa dokar hana wa'azi ba tare da lasisi ba. Ana bukatar kowane malami ya nemi izini daga hukumar kula da addini kafin cikar wata biyu.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu ta ayyana ranar Juma'a 5 ga watan Satumba, 2025 a matsayin ranar hutun Maulidi na bana a Najeriya.
Yayin da ake maganar hada kan malaman Izalah da darika, Sheikh Ishaq Adam Ishaq ya bayyana matsayarsa kan lamarin a faifan bidiyo inda ya soki shirin.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar kare hakkin Musulmi ta Najeriya (MURIC) ta bayyana takaicin yadda jama'a suka dura a kan matar da ake zargi da kalaman batanci.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa an sanar da rasuwar babban malamin Musulunci a Kano, Sheikh Manzo Arzai a yau Lahadi 31 ga watan Agustan 2025.
Gwamnatin Sokoto ta kaddamar da biyan alawus ga limamai da ladanai tare da tallafa wa masallatan Juma’a domin karfafa addini da koyar da Alkur’ani.
Malaman addini sun yi martani kan magana da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya da cewa ya gama da kawar da cin hanci da rashawa a Najeriya, sun karyata ikirarin.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa wani mutum ya ransa bayan babbar motar kaya ta murkushe shi yayin da yake hanzarin zuwa sallar Juma’a.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda zai rika biyan limaman masallatai da masu sharar masallaci alawus a Katsina. Za a kara wa dagatai albashi da masu unguwa.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari