Malamin addinin Musulunci
Fitaccen malamin Musulunci a Kaduna, Sheikh Ibrahim Aliyu, ya gargadi Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya dakatar da gangamin Yaumul Rasul a jihar Kano.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) ta zargi Fadar Shugaban Kasa da yin karya tana tabbatar da cewa akwai kisan kiyashi kan Kiristoci a Najeriya.
Malamin addinin Musulunci a kasar Habasha, Mufti Haji Umer Idris ya rasu yana da shekara 90 a duniya. Sheikh Isa Ali Pantami ya yi ta'aziyyar rasuwarsa.
Sheikh Dr. Bashir Aliyu Umar ya tabbatar da rasuwar na'ibin masallacin Al-Furqan Kano, Malam Aminu Adam, ya ce za a yi jana'izarsa da safiyar yau Talata.
Hukumar NSCDC ta kama wani malamin addini a Ilorin bisa zargin bugun yaro dan shekara 10, gwamnati ta ceto yaron kuma ta fara shirin gurfanar da malamin a kotu.
Shehin Darikar Tijjaniyya a jihar Kano, Malam Uwais Limanci ya nemi mukabala da Sheikh Abubakar Lawan Triumph bayan zaman kwamitin shura na Kano da aka yi.
Malamin addini, Sheikh Muhammad Nuru Khalid ya yi ikirarin cewa Lawrence of Arabia ne ya jagoranci kafa Wahabiyanci. Mun yi bincike kan gaskiyar lamarin.
Malaman Musulunci sun gudanar da taro a Kaduna inda suka karyata zargin da wasu ‘yan siyasa na kasashen waje ke yi na “kisan gillar Kiristoci” a Najeriya.
Malamin Musulunci, Dr Bashir Aliyu Umar ya nuna wasu hotunan rugunan Annabi SAW, Nana Fatima da jikan Annabi SAW wato Hussaini da aka ajiye a gidan tarihi.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari