Malamin addinin Musulunci
Majalisar Dokoki ta Amurka ta nemi a matsa wa gwamnati lamba ta soke dokar Shari’a da kawar da Hisbah, suna zargin suna tayar da barazanar addini.
Rahoton cibiyar IIFL ta fitar ya nuna cewa kashe kashen da ake a duniya a kan Musulmai musamman hare haren Isra'ila a Gaza ya sanya 'yan Birtaniya shiga Musulunci.
Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya haramta yi masa Maulidi a ranar haihuwarsa bayan ya rasu. Shehu Dahiru Bauchi ya fadi dalilin da ya ce kada a masa Maulidi.
Sheikh Dahiru Bauchi ya yi wa iyalansa da sauran al'ummar musulmi wasiyoyyida dama musamman a cikin karatuttukansa, an zakulo guda tara daga ciki.
Shugaban NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan, ya yi jimamin raauwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi, wanda ya bayyana a matsayin jagoran da ya koya tarbiyya.
Rahoton kungiyar mazauna Jos ta JCDA ya ce an kashe Musulmai akalla 4,700 a rikice rikicen da aka yi a jihar Filato a tsawon shekaru. An yi taron addu'a a jihar.
Matashin malamin Musulunci daga Jihar Niger ya yi magana bayan rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi, yana mai cewa dukkan malamai daya suke wajen kuskuren tafarki.
A makon da ya gabata ne aka yanke wa shugaban IPOB, Nnamdi Kanu hukuncin daurin fai da rai, ya shiga jerin wadanda suka wakilci kansu a kotu babu lauya.
Naziru Shiekh Dahiru Usman Bauchi ya bayyana cewa an jinkirta jana'izar mahaifinsu ne saboda a ba mutane daga ciki da wajen Najeriya damar halarta.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari