Addinin Musulunci da Kiristanci
Tsohon hadimin shugaban kasa, Reno Omokir ya bayyana cewa bai ga abin da zai jawo maganganu a kan hutun Ramadan da wasu jihohin Arewa su ka bayar ba.
Kungiyar Kiristoci a Najeriya, CAN ta bukaci jihohin Bauchi, Katsina, Kano da Kebbi su janye matakin rufe makarantu na makonni biyar don azumin Ramadan.
Wata coci a jihar Kaduna ta tuna da al'ummar musulmai yayin da suka fara azumin watan Ramadan. Cocin ta raba kayayyakin abinci ga mutane mabukata.
Kungiyar gamayyar dattaa da matasan kiristoci ta jihar Bauchi ta roƙi Gwamna Bala Mohammed ya amince ya nemi takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2027 mai zuwa.
'Yan bindiga sun harbi fasto tare da sace mutum 6 a wata cocin jihar Delta. Masu garkuwa ba su tuntubi kowa ba, amma jami’an tsaro na kokarin ceto su.
Binciken gaskiya ya nuna cewa hoton da ake yaɗawa a kafafen sada zumunta waɓda ke nuna sarkin Musulmi a cikin kayan bokaye kirkirarsa aka yi don yaɗa karya.
Wani fitaccen malamin addinin kirista, Fasto Sam Alo ya bayyana cewa addu'a ya kamata a rika yi wa shugaban kasa domin Allah ya haska masa hanya mai kyau.
Yayin da ake tababa kan kafa kotunan Shari'ar Musulunci, Kungiyar Malaman a yankin Yarbawa sun koka kan wariya wajen nade-naden muƙamai a gwamnatin Bola Tinubu.
Bayan ware miliyoyi saboda daukar nauyin Musulmi zuwa aikin hajji, wasu 'yan asalin Ebonyi sun bukaci Majalisar Dokokin jihar Ebonyi ta tsige Gwamna Francis Nwifuru.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari