Addinin Musulunci da Kiristanci
Gwamnatin tarayya ta karyata ikirarin kisan kiyashi a Najeriya, ta ce ’yan ta’adda suna kai hari ga Musulmi da Kiristoci ba tare da bambancin addini ba.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa an yi rashin babban Fasto a jihar Benue, Simon Agu Mashika da aka ce ya fi kowa dadewa yana wa'azi a jihar.
Kungiyar matasan Kiristoci ta yi fatali da dokar haramta wa'azi a jihar Niger tana cewa kwata-kwata ba ta dace ba, tana nuna wariya, kuma zalunci ce.
Rundunar yan sanda da ke Lagos ta ce ta wanke babban Faston House on the Rock, Fasto Paul Adefarasin, bayan bidiyon bindiga ya bazu wanda ya tayar da kura.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta sha alwashin dakile talauci gaba daya a fadin Najeriya inda ta ce za ta bi duk hanyar da ta dace domin kawo sauyi a kasa.
Gwamna Umar Bago ya ce dole malamai da limamai a jihar Neja su mika hudubarsu domin tantancewa kafin su yi, abin da ya haifar da martani daga malamai da CAN.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an samu mabiya addinin Katolika masu goyon bayan auren jinsi 1,400 daga ƙasashe 20 sun gudanar da taron ziyara na musamman a Vatican.
Ƙungiyar 'Concerned Muslim Ummah' da ke Kudancin jihar Kaduna a Najeriya ta zargi wasu shugabanni da sauya tarihi, cin moriyar rikici da nuna wariya.
Daruruwan masu zanga-zanga sun yi wa tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi ihu a Owerri da ke jihar Imo bayan wata ziyara da ya kai da Nasir El-Rufai.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari