
Inyamurai Igbo







Kungiyar Ohanaeze Ndigbo karkashin jagorancin Emmanuel Iwuanyanwu ta hakikance cewa babu baraka tsakanin Igbo da Yarbawa, kuma sun goyon bayan Bola Tinubu.

Kungiyar rajin kafa kasar Biafra ta kalubalanci Shugaba Tinubu da ya bayyana a kotu kan hukuncin da kotu ta yanke na ayyana kungiyar a matsayin 'yan ta'adda.

Ƙungiyar Inyamurai ta Ohanaeze Ndigbo ta yi magana kan yiwuwar sake zaɓe a ƙasar idan kotu ta yi hukunci. Ƙungiyar ta ce ƴan Arewa za su juya wa Tinubu baya.

Inyamurai mazauna jihar Neja sun yi kira ga Gwamna Mohammed Bago da ya nada dan kabilarsu a majalisarsa saboda gudunmawar da suke bayarwa wajen ci gaban jihar.

Gwamna Hope Uzodimma na jihar Imo ya gana da takwaransa na jihar Lagas, Gwamna Babajide Sanwo-Olu kan rikicin Inyamurai yan kasuwa da Yarbawa a jihar Lagas.

An kama Fredrick Nwajagu, Eze Ndigbo na Ajao da ke jihar Lagas, wanda aka gani a wani bidiyo da ya yadu yana barazanar kawo yan IPOB jihar ta kudu maso yamma.

Wani bidiyon malamin addinin musulunci yana gabatar da huɗuba cikin harshen Igbo ya ɗauki hankula sosai. Mutane da dama sun cika da mamaki bayan ganin bidiyon.

Farfesa Charles Chukwuma Soludo ya fitar da jawabin taya murna ga wadanda suka ci zabe. Gwamnan ya bada shawarar a fito da Nnamdi Kanu domin a samu zaman lafiya

Sanata Uzor Orji Kalu ya bayyana yadda akayi masa awon gaba da wayoyin sa a birnin tarayya Abuja, a wajen karɓar satifiket ɗin lashe wanda INEC ta shirya..
Inyamurai Igbo
Samu kari