![Kabilar Ibo sun yi rashi bayan rasuwar shugaban Ohanaeze Ndigbo, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/560x315/276cd3a3ddad4bbb.jpeg?v=1)
Inyamurai Igbo
![Kabilar Ibo sun yi rashi bayan rasuwar shugaban Ohanaeze Ndigbo, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/560x315/276cd3a3ddad4bbb.jpeg?v=1)
![Abin da ya sa ba za a taba samun zaman lafiya a Najeriya ba, kungiyar Ibo ta magantu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9aa4eb72927a35b2.jpeg?v=1)
![Tsadar rayuwa: Ibo sun dauki matsaya kan shiga zanga zangar adawa da gwamnatin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/10014d985a85bb56.jpeg?v=1)
![Igbo za su Sokoto neman afuwa kan juyin mulkin da ya yi ajalin Sardauna? Gaskiya ta fito](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3b6016a7427ee091.jpeg?v=1)
![Borno: Gwamna Zulum ya tafka babban rashi yayin da hadiminsa ya rasu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/888d7d0a8e561950.jpeg?v=1)
![Yadda Inyamurai Musulmai ke shan wahalar neman aure a yankunansu na Kudancin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f6d1800b38450d2b.jpeg?v=1)
!['Yan kabilar Igbo masu kasuwanci a jihar Arewa sun koka kan yadda ake karbar haraji a hannunsu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4528f126ff3a4df4.jpeg?v=1)
'Yan kabilar Igbo a jihar Kwara sun bayyana kukansu kan yadda aka kakaba musu haraji a kasuwa, lamarin da ya jawo suka yi zanga-zanga a jihar ta Kwara.
![Dara za ta ci gida yayin da Yarbawa suka tura gargadi ga Igboho kan wani dalili, mun samu bayanai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/499dc99305853b6b.jpeg?v=1)
Mai gwagwarmayar kafa kasar Yarbawa, Sunday Adeyemo wanda aka fi sani da Sunday Igboho ya shiga matsala kan gargadin da kungiyar Yarbawa ta yi masa.
![Tsadar rayuwa: Kabilar Igbo sun fadi babban dalilin kin shiga zanga-zanga, sun goyi bayan Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ce565020ca01e438.jpeg?v=1)
Kabilar Igbo sun bayyana dalilin da ya sa ba za su shiga zanga-zangar da ake yi a fadin Najeriya ba baki daya kan tsadar rayuwa inda suka ce an nuna musu wariya.
![An bukaci tsohon shugaban kasa ya nemi afuwar kabilar Ibo kan ta'asar da ya aikata, an fadi dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a7e62356699ecb18.jpeg?v=1)
Kungiyar Kabilar Ibo ta bukaci tsohon shugaban kasa, Janar Yakubu Gowon ya nemi afuwarsu kan rawar da ya taka a yakin Biafra a lokacin mulkinsa a Najeriya.
![Bayan shekaru 2, dan gwagwarmayar kafa ƙasar Yarbawa Igboho ya dawo Najeriya, an gano dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/eb86a9c5a4515a05.jpeg?v=1)
Dan gwagwarmayar kungiyar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi sani da Igboho, ya komo Najeriya shekaru biyu bayan ya yi gudun hijira zuwa Jamhuriyar Benin.
![Inyamurai sun fadi dalili 1 da yasa ba za su yi zanga-zangar wahalar da ake sha a mulkin Tinubu ba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3922289e399732d9.jpeg?v=1)
Dr Emmanuel Iwuanyanwu, shugaban Ohanaeze Ndigbo, ya gargadi Inyamurai a fadin kasar kan shiga zanga-zanga kan matsin rayuwar da ake ciki karkashin Tinubu.
![Ohanaeze ta bayyana dalilin da ya sa Igbo suka ki zabar Tinubu a zaben 2023](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cef5860746052f9e.jpeg?v=1)
Kungiyar Ohanaeze Ndigbo karkashin jagorancin Emmanuel Iwuanyanwu ta hakikance cewa babu baraka tsakanin Igbo da Yarbawa, kuma sun goyon bayan Bola Tinubu.
![IPOB Ta Gargadi Tinubu Kan Ta’addancin Kungiyar, Ta Kalubalance Shi a Kotu Bayan Jero Laifukansa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d9b3252d5988af87.jpeg?v=1)
Kungiyar rajin kafa kasar Biafra ta kalubalanci Shugaba Tinubu da ya bayyana a kotu kan hukuncin da kotu ta yanke na ayyana kungiyar a matsayin 'yan ta'adda.
![Zaben Shugaban Kasa: Ohanaeze Ta Yi Hasashen Abin Da Zai Faru Ga Shugaba Tinubu Idan Kotu Ta Umarci a Sake Zabe](https://cdn.legit.ng/images/190x107/599174445c666dce.jpeg?v=1)
Ƙungiyar Inyamurai ta Ohanaeze Ndigbo ta yi magana kan yiwuwar sake zaɓe a ƙasar idan kotu ta yi hukunci. Ƙungiyar ta ce ƴan Arewa za su juya wa Tinubu baya.
Inyamurai Igbo
Samu kari