
Inyamurai Igbo







Sanata Uzor Orji Kalu ya bayyana yadda akayi masa awon gaba da wayoyin sa a birnin tarayya Abuja, a wajen karɓar satifiket ɗin lashe wanda INEC ta shirya..

An sanar da mutuwar Shugaban Ohanaeze Ndigbo, George Obiozor, a daren Laraba, 28 ga watan Disamba, 2022 bayan gajeruwar rashin lafiyar da yayi fama da shi.

Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar yace baiga dalilin da zai sa ƴan kabilr Igbo kin zabarsa ko jam'iyyarsa a kakar zaben 2023 ba

Babbar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) mai adawa a kasar nan ta tabbatar da cewa dan Igbo ne zai karbi mulki bayan Atiku Abubakar ya kammala wa’adinsa.

Sarakunan gargajiya shida na kabilar Igbo ne suka dumfaro kotun daukaka kara dake zama a babban birnin tarayya Abuja domin rokon a saki shugaban kungiyar IPOB.

Kungiyar kabilar Inyamurai ta Ohanaeze ta yi kira ga dan takarar shugaban kasan jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar da ya nemi afuwar Inyamurai da sauran al'ummarsu.

Kungiyar Ohanaeze Ndigbo, ta bukaci gwamnatin tarayya da ta yi watsi da kiran da aka yi mata na sauya sunan jami’ar NSUKKA zuwa na Marigayiya Sarauniyar Ingila.

Bayan watanni uku a tsare, DSS ta sako fitacciyar mai goyon bayan kungiyar IPOB, Madam Ukamaka Ejezie wacce aka fi sani da Mama Biafra. Dattujuwan da aka ce shu

Ma'assasin jam'iyyar NNPP Boniface Aniebonam ya ce jam'iyyar bata yi zaben tumun dare ba da ta zabi Rabiu Kwankwaso a matsayin dan takarar shugaban kasanta.
Inyamurai Igbo
Samu kari