Inyamurai Igbo
Dangin shugaban IPOB, Mazi Nnamdi Kanu sun ce akwai makirci na kashe shi bayan kotu ta yanke masa hukuncin ɗaurin rai da rai kan tuhumar ta’addanci.
Kotun Tarayya ta karyata labarin cewa an yi yunkurin hallaka Mai Shari'a, James Omotosho saboda hukuncin da ya yanke kan Nnamdi Kanu a makon jiya.
Jihar Anambra da ke Kudu maso Gabashin Najeriya ta kasance cibiyar al’adu, kasuwanci da tarihi yayin da ake shirin zaben gwamna gobe Asabar 8 ga watan Nuwambar 2025.
Ministan birnin tarayyar Abuja, Nyesom Wike, ya ce ba zai bayyana a kotu kan shari’ar shugaban IPOB, Nnamdi Kanu ba saboda kawai sunansa ya fito a jarida.
Daruruwan masu zanga-zanga sun yi wa tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi ihu a Owerri da ke jihar Imo bayan wata ziyara da ya kai da Nasir El-Rufai.
Tsohon ministan yada labarai a Najeriya, John Nnia Nwodo ya yi gargaɗi cewa Najeriya na iya rugujewa kafin 2027 idan ba a aiwatar da sauyi ba da gaggawa.
Ana fama da kacaniyar rayuwa, gwamnatin Anambra ta umarci mazauna gidaje da suka lalace su fente su kafin 1 ga Yulin 2025 ko a ɗauki mataki a kansu.
Jagoran kabilar Igbo, Dr. Nwachukwu Anakwenze ya gargaɗi PDP da kada ta tsayar da Atiku Abubakar a 2027, yana cewa hakan zai jawo ta rasa jihohi da rusa jam’iyyar.
An shiga fargaba a Sokoto bayan kisan Hausawa 16 a Edo, inda Inyamurai da dama suka rufe shagunansu domin gudun harin ramuwar gayya daga matasan jihar.
Inyamurai Igbo
Samu kari