Yan jihohi masu arzikin man fetur
Kamfanin mai na kasa (NNPCL) ya ce ya bankado tare da kwace mai daga wasu haramtattun matatun mai guda 63 da bututun satar mai 19 a yankin Neja Delta.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta nemi gwamnatin tarayya ta samar da kotu na musamman saboda barayin fetur don saukaka hukunci.
Matatar man fetur ta Fatakwal da ke Ribas ta gaza fara aiki a watan nan duk da alkawarin da shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kyari ya dauka na cewa za a fara aiki.
Rukunin kamfanonin Dangote ya fitar da sanarwa kan rahoton cewa matatar man Dangote ta kayyade farashin litar fetur. Kamfanin ya ce ikirarin IPMAN ba gaskiya ba ne.
Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ya caccaki Charles Orie kan ikirarin murabus a gwamnatinsa inda ya ce daman can wa'adinsa ya kare kafin ya sanar da murabus din.
Kasar Libya ta sha gaban Najeriya a cikin jerin kasashen nahiyar Afirika mafi yawan arzikin man fetur. Najeriya ta zo a matsayi na biyu a cikin jerin.
A zamanin sojoji ne aka rika kirkiro jihohi a Najeriya. Gwamnatin Murtala Mohammed ta kirkiro Gongola, Benuwai, Filato, Borno, Imo, Neja, Sokoto da Bauchi.
Fitaccen dan kasuwa, Tony Elumelu ya ce tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da marigayi Abba Kyari su suka hana shi samun damar mallakar rijiyoyin mai.
Jama'a sun shiga dimuwa bayan wuta ta tashi a gidan man Mobil da ke jihar Legas a safiyar ranar Alhamis, inda hukumar kashe gobara su ka mai dauki
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari