Yan jihohi masu arzikin man fetur
Rahotanni sun tabbatar da cewa rijiyar mai na kamfanin NNPCL ta ci karo da matsala yayin da wata gobara ta kama a jihar Rivers wanda aka yi nasarar dakilewa.
Rahotanni sun bayyana cewa ‘yan bumburutu sun fara cin karensu ba babbaka inda suke sayar da litar fetur kan N1,300 zuwa N1,500 sakamakon karancin man a kasar.
Gamayyar sarakunan gargajiya a Kudu maso Gabashin Najeriya sun roki Shugaba Bola Tinubu alfarmar samar da sababbin jihohi a yankin da suke da guda biyar.
Sanata Opeyemi, ya jadadda cewa za su bankado duk masu zagon-ƙasa ga masana'antar man fetur tare da masu shigo da gurɓataccen mai a fadin ƙasar nan.
Domin yaki da masu satar danyen mai da kuma alkinta gidajen man kasar, gwamnatin tarayya ta ce ta kashe dala biliyan 1.5 (Naira tiriliyan 2.36) a cikin shekara 4.
Kungiyar direbobin tankar mai ta kasa wacce ke karkashin kungiyar ma'aikatan man fetur da iskar gas ta ce babu wani daga cikin mambobinta da zai shiga zanga-zanga.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gwangwaje jihohi 34 da babban birnin tarayya da kudi har N438 biliyan domin rage radadi da matsin rayuwa da ake fuskanta.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci babban hafsan tsaro na kasa ya tabbatar ya kawo karshen satar mai da fasa bututun mai cikin kankanin lokaci.
Mambobin kungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta ta Najeriya da kungiyar ma’aikatan man fetur da iskar gas a jihohin Oyo da Osun sun rufe gidajen mansu.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari