Rikcin makiyaya a Najeriya
Rundunar 'yan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da cewa an samu rikici tsakanin manoma da makiyaya a karamar hukumar Birnin Kudu ta jihar. Mutum biyar sun raunata.
Wani makiyayi mai suna Wuzaifa Salisu ya sare hannun wani manomi mai suna Bitrus Chawai yayin da ya afka masa a gona. Dan uwan Bitrus ne ya bayyana lamarin.
Kungiyar manoma da makiyaya sun saka hannu kan yarjejebiyar zaman lafiya a yankin kudu maso yammacin Najeriya. Ana sa ran matakin zai kawo zaman lafiya.
Wasu gungun mata sun fantsama kan tituna suna zanga-zangar nuna adawa da yawan hare-hare da kashe-kashen ƴan bindiga a yankunansu a Bokkos da Mangu.
An bayyana yadda Fulani suka zargo sojojin Najeriya da aikata masu barnar da ba za su iya daukar mataki ba a Plateau. Sun bayyana yadda aka kone gidajensu.
Rikicin da ya barke tsakanin Hausawa da Fulani a karamar hukumar Gudu, jihar Sokoto ya yi sanadin mutuwar mutane hudu, ana zargin saɓani a kan gona ne ya jawo fadan.
An samu asarar rayuka a sabon rikicin da ya barke tsakanin wasu fusatattun matasa a jihar Filato. An kona gidaje da rumbunan hatsi masu dumbin yawa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci gwamnonin jihohin kasar nan da su samar da filayen kiwo ga makiyaya don kawo karshen rikicinsu da manoma.
Fasto Ayodele ya bayyana kadan daga abin da ya hango na matsala a kasar nan da kuma hanyoyin da za a bi don tabbatar da an warware duk wata matsala a yanzu.
Rikcin makiyaya a Najeriya
Samu kari