Hamza Al Mustapha
Tsohon dan takarar shugaban kasa a Najeriya, Manjo Hamza Al-Mustapha ya koma jam'iyyar SDP ta hadu da Nasir El-Rufa'i. Ya sauya sheka ne a Abuja.
Manjo Hamza Al-Mustapha, tsohon dogaron shugaban kasa a zamanin mulkin soji ya ce Najeriya na da tarin albarka amma babu tsarin tafiyar da al'amura yadda ya kamata.
Tsohon dogarin shugaban kasa, Sani Abacha kuma tsohon dan takarar shugaban kasa, Hamza Al Mustapha ya bayyana cewa akwai sauran masu kishin jama'ar Najeriya.
Tsohon mai tsaron Janar Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha ya ce ba mulkin soja da wasu yan Najeriya ke fata ne mafita ga wahalar rayuwa ba, ya bukaci a yi tunani.
Tsohon dogarin tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha ya bayyana hakikanin makiyan Shugaba Bola Ahmed Tinubu a kasar nan.
Manjo Hamza Al-Mustapha ya koka kan matsalar tsaron Najeriya inda ya ce shugabannin da suka gabata ne suka lalata tsaron kasar da rashin yin katabus.
Akwai yiwuwar shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada tsohon shugaban masu tsaron marigayi Sani Abacha, Mejo Hamza Al-Mustapha mai ritaya a matsayin kwamandan NSCDC.
Wani batun ƙarya na yawo a soshiyal midiya cewa Shugaba Bola Tinubu ya naɗa tsohon soja Manjo Dr. Hamza Al-Mustapha a matsayin shugaban hukumar tsaro ta DSS.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Action Alliance (AA), Hamza Al-Mustapha ya musanta raɗe-raɗin da ake yaɗawa cewa ai ya janyewa Atiku Abubakar takara.
Hamza Al Mustapha
Samu kari