Goodluck Jonathan
A yammacin Talata, Dr. Goodluck Jonathan ya yi zaman farko da Bola Ahmed Tinubu bayan hawansa kan mulki. Tsohon Shugaban Najeriyan ne wakilin ECOWAS a Mali.
A lokacin da ake zargin 2.1bn da N3.1tr da sun bace, Muhammadu Buhari ne a mulki. Kungiya ta zugo sabon Shugaban kasa ya binciki abin da ya faru a mulkin baya
Tsohon shugaban kasar Najeriya Goodluck Ebele Jonathan, ya bayyana irin yanayin da ministocinsa da sauran masu rike da mukamai na siyasa suka shiga a 2015.
Najeriya ta yi sabon shugaban ƙasa bayan an rantsar da Asiwaju Bola Tinubu, a matsayin sabon shugaban ƙasa. Kafin Tinubu Najeriya ta yi shugabanni da yawa.
Mun kawo jerin rantsar da Shugabannin da aka yi a mulkin Shagari, Obasanjo, ‘Yaradua, Jonathan da Buhari, ganin Bola Tinubu zai karbi ragamar shugabanci a yau.
Tsohuwar ministar albarkatun man fetur a gwamnatin tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, Mrs Diezani Alison-Madueke, ta kai hukumar EFCC ƙara a gaban kotu.
Zababben shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya yabawa shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, bisa tunawa da MKO Abiola, abinda Obasanjo ya gaza yi a mulkinsa.
Tsohon shugaban Najeriya, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya ce matsalar tsaro ce ta fi damunsa a lokacin da mulkinsa 2010-2015, ba ya iya bacci kwata-kwata.
Mutane za su amfana da horaswar hukumar NASENI a kauyen Otuoke. Tsohon Shugaban kasa Goodluck Jonathan ya jinjinawa Muhammadu Buhari kan abin da ya yi masu.
Goodluck Jonathan
Samu kari