Ma'aikatar Ilimin Najeriya
UNICEF ta nuna takaici kan yadda yaran da basa zuwa makaranta ke karuwa a Najeriya. Ta fitar da cewa yara sama da miliyan 18 da basa zuwa makaranta.
Hukumar shirya jarrabawar UTME ta ce ba za ta bayyana wadanda su ka fi kowa samun maki a jarrabawar da dalibai sama da miliyan 1.9 su ka yi a bana ba
A ranar Juma'a, 26 ga watan Afrilu, Shugaba Bola Tinubu ya nada Jim Ovia a matsayin shugaban hukumar bayar da lamunin ilimi ta Najeriya (NELFUND).
Ministan Ilimi ya bayyana adadin daliban da za su samu guraben karatu a manyan makarantun kasar nan. Ya ce kaso ashirin cikin dari na wadanda su ka zauna UTME ne
Statisense ta fitar da jerengiyar dalibai da suka fi kowa kokari cikin shekaru 10, daga 2014 zuwa 2023. Bahasin ya nuna daliba mace ce ta fi kowa samun maki
Iyaye da dalibai a Najeriya sun koka a kan cire sharadin cancanta cikin sharudan ba da lamunin karatu da gwamnatin Najeriya ke shirin yi a cikin shekarar 2024
Hukumar ilimin bai daya ta jihar Kano ta ce babu gaskiya a zargin da ake mata na nuna son rai a jarraawar daukar malaman BESDA. Malamai sama da 5000 za a dauka aiki
An yi karin kudin makaranta wa sabbin dalibai da za su fara karatu a zangon shekarar 2024 na jami'ar Ibadan. Kudin ya karu da kusan kashi 480 cikin 100.
Gwamnatin tarayya ta ce tana shirin biyan ma'aikatan lafiya na SSANU da NASU da suke bin gwamnnati tun shekarar 2022. SSANU da NASU sun tsunduma yajin aiki
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari