Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Shirin gwamnatin tarayya na tallafawa marasa galihu a kasar nan da bashin ilimi ta gindaya sharuddan da sai an cika su za a samu damar karbar rance.
Kungiyar malam jami'a ta kasa (ASUU) ta ba gwamnatin tarayya wa'adin makonni biyu kan bukatun ta guda tara ko ta stunduma yajin aikin sai baba ta gani.
Dalibar da aka ci zarfi a makarantar Lead British International School, Namitra Bwala ta shigar da kara kotu tana neman a bita ta diyyar N500,000, 000.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa tana shirin tallafawa masu hidimar kasa domin samar da matasa masu sana’akamar yadda Dr. Jamila Ibrahim ta bayyana.
UNICEF ta nuna takaici kan yadda yaran da basa zuwa makaranta ke karuwa a Najeriya. Ta fitar da cewa yara sama da miliyan 18 da basa zuwa makaranta.
Hukumar shirya jarrabawar UTME ta ce ba za ta bayyana wadanda su ka fi kowa samun maki a jarrabawar da dalibai sama da miliyan 1.9 su ka yi a bana ba
A ranar Juma'a, 26 ga watan Afrilu, Shugaba Bola Tinubu ya nada Jim Ovia a matsayin shugaban hukumar bayar da lamunin ilimi ta Najeriya (NELFUND).
Ministan Ilimi ya bayyana adadin daliban da za su samu guraben karatu a manyan makarantun kasar nan. Ya ce kaso ashirin cikin dari na wadanda su ka zauna UTME ne
Statisense ta fitar da jerengiyar dalibai da suka fi kowa kokari cikin shekaru 10, daga 2014 zuwa 2023. Bahasin ya nuna daliba mace ce ta fi kowa samun maki
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari