Babban kotun tarayya
Wasu kungiyoyin masu fafutukar kafa kasar Biyafara sun ce hukuncin da aka yankewa Nnamdi Kanu da daure shi a Sokoto ba zai rage musu kwarin gwiwa ba.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotu dake zamanta a Maiduguri, babban birnin jihar Borno ta kama wani Bafulatani da laifin kishe abokinsa da adda.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya shigar da kara kan sanata mai wakiltar Kogi ta Kudu a majalisar dattawa, Sanata Natasha Akpoti.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa ,Olusegun Obasanjo ya bayar da tabbacin cewa zai iya bayyana a kotu kan kwaniglar aikin Mambilla.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Abia, Alex Otti ya kai wa shugaban haramtacciyar kungiyar IPOB ziyara a kurkukun Sakkwato da aka tsare shi.
Wata kotun Rivers ta yanke wa ɗalibin jami'ar UNIPORT, Damian Okoligwe, hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa kashe masoyiyarsa Justina Otuene da sassara jikinta.
A makon da ya gabata ne aka yanke wa shugaban IPOB, Nnamdi Kanu hukuncin daurin fai da rai, ya shiga jerin wadanda suka wakilci kansu a kotu babu lauya.
Dan majalisar tarayya da Kaduna, Bello El-Rufai ya soki bambancin hukuncin da ake bai wa masu ta’addanci, yana kira a samar da tsarin shari’a mai daidaito.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron farin kaya ta DSS ta shaidawa kotu yadda Tukur Mamu ya kashe kasonsa na kudin fansa da ya karba daga 'yan ta'adda.
Babban kotun tarayya
Samu kari