Babban kotun tarayya
Kotun Ebonyi ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga mutum hudu da suka hada baki suka kashe Chinonso Elom, wani matashi dan Ngbo, a ranar 5 ga Fabrairu, 2023.
Wata kotu a jihar Ondo ta gurfanar da wani basarake kan zargin cin zarafin mutanensa. Sarkin ya yi wa wasu mutane bulala kan gaza biyan harajin da ya daura musu.
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta tanadi hukunci kan shari'o'in da ke neman tsige gwamnan Edo. PDP na kalubalantar nasarar APC, inda ta ce akwai kuskure a zaben.
Bayan watsa takardun Naira da cin mutunci, kotun tarayya da ke Kaduna ta yanke wa Muhammad Kabir hukuncin dauri saboda cin zarafin Naira a wani bidiyo da ya wallafa.
Wata babbar kotu ta yanke wa 'yan TikTok biyu hukuncin daurin watanni shida a Legas saboda wulakanta Naira. EFCC ce ta gurfanar da su bayan samun bidiyo.
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta sanya ranar 20 ga watan Mayu, 2025 a matsayin ranar da za ta yi hukunci a shari'ar fitacciyar ƴar TikTok, Murja Kunya.
Bayan kotu ta kama Farfesa Peter Oghan da laifin murde zabe, har yanzu yana yawo a gari ba tare da zaman kurkukun shekaru uku da aka yanke masa ba.
Bayan shigar da korafi kan rigimar sarauta, babbar kotu a Delta ta yi watsi da karar da ke kalubalantar nadin Cif Oma Eyewuoma a matsayin Ologbotsere na masarautar
Bayan gwamnonin PDP sun maka Bola Tinubu a kotun koli kan dokar ta-ɓaci a Rivers, shugaban ya bukaci kotun koli ta yi watsi da karar da ke kalubalantarsa.
Babban kotun tarayya
Samu kari