Babban kotun tarayya
Jam'iyyar PDP ta yi karar hukumar zabe ta kasa, INEC kan cire sunan dan takararta, Oluwole Oluyede a zaben gwamnan jihar Ekiti na 2026 da za a yi.
Kotun daukaka kara mai zama a Kano ta bayyana cewa babu wata hujja da za ta kore hukumcin kisa da babbar kotun jiha ta yanke wa AbdulMalik Tanko.
Babban kotun tarayya ta tura Abubakar Malami, ɗansa da wata mata zuwa gidan yarin Kuje kan zargin halatta kuɗin haram na biliyoyin nairori da hukumar EFCC ke musu.
Tsohon Antoni Janar kuma tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) ya gurfana a gaban babbar kotun tarayya ta Abuja kan tuhumar karkatar da dukiyar kasa.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya zagon kasa ta gurfanar da Yakubu Adamu, kwamishina a Bauchi gaban kotu.
Babbar kotun jihar Gombe ta yanke wa basarake da wani mutum daya hukuncin kisa ta hanyar rataya, tare da wanke mutum 3 da aje tuhumarsu tare bisa laifin kisan kai.
A labarin nan, za a ji Alhaji Isma'ila Mai Bisket ya bayyana takaici a kan yadda wasu daga cikin yaransa suka nemi kotu ta hana shi cin dukiyarsa.
Attajiri lamba daya a Afirka kuma shugaban Dangote Group, Alhaji Aliko Dangote ya nemi Kailani Mohammed ya nemi afuwarsa cikin kwanaki bakwai ko su hadu a kotu.
Babban kotun tarayya
Samu kari