Babban kotun tarayya
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya nuna jin dadinsa kan nasarar da ya samu a Kotun Koli. Ya bukaci yan adawa da su zo a hada kai da su wajen ciyar da jihar gaba.
Kotun Kolin Najeriya ta yi fatali da ƙarar da ɗan takarar PDP a zaben gwamnan jihar Edo, Asue Ighodalo ya shigar ta neman soke nasarar Monday Okpebho.
Wasu mambobin ADC uku sun kai kara gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja, sun ƙalubalanci naɗin shugabannin rikon kwarya da aka yi kwanan nan.
Wani rahoto ya nuna cewa mafi yawan 'yan Najeriya sun nuna rashin gamsuwa kan gwamnatin shugaba Bola Tinubu, Majalisar kasa da harkokin shari'a a kasar.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Owo, garin tsohon gwamna Rotimi Akeredolu na neman a sake duba dalilin rasuwar jagoran da ya koma ga Mahaliccinsa a 2023.
Majalisar dattawa takafa sharudan dawo da Sanata Natasha Akpoti bayan dakatarwar wata shida da aka mata a Maris. Majalisar ta ce dole Natasha ta nemi gafara.
Babbar Kotun Tarayya Mai Zama a Abuja ta ci tarar Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan bisa kamata da laifin raina umarninta, ya umarci ta rubuta sakon bada hakuri.
A labarin nan, za a ji cewa guda daga cikin shugabanni adawa a Najeriya, Nasir El-Rufa'i ya ce akwai alamun yan adawa za su iya bugawa da APC a babban zaben 2027.
Gwamna Abdulrazaq na jihar Kwara ya maka tsohon ɗan Majalisar tarayya, Moshood Mustapha, da ɗan'uwansa a kotu kan zargin wallafa bidiyon da zai tunzura jama'a.
Babban kotun tarayya
Samu kari