Babban kotun tarayya
Kungiyar kare hakkin musulmin Najeriya watau MURIC ta buƙaci gwamnatin tarayya ta kafa kotunan shari'ar musulunci a kowace jiha a ƙasar nan birnin tarayya.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan kishin kasa, Dr. Bolaji Akinyemi ya shigar da 'kara a gaban kotun tarayya kan tsawaita wa'adin shugaban hukumar kwastam.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa shugaban karamar hukumar Chanchaga a jihar Niger, Alhaji Aminu Yakubu-Ladan, ya shiga kotu da gwamnatin jihar kan wa'adin mulki.
EFCC ta kama Hamisu Breaker da G-Fresh kan likin Naira a wajen biki, inda kotu ta yanke musu hukuncin daurin watanni 5 ko biyan tarar N200,000 kowannensu.
Mai shari’a a wat kotu da ke jihar Lagos ya umarci ’yan sanda da suka ci zarafin masu zanga-zanga duk da ’yancinsu na taro da su biya diyyar N10m ga matasan.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa babbar kotun tarayya da ke jihar Kano ta yi zama kan shari'ar da ake yi game da dan TikTok, Abubakar Ibrahim da aka fi sani da G-Fresh.
Yayin da ake cigaba da jiran basukan matasan N-Power, waɗanda suka amfana da shirin sun maka gwamnatin Bola Tinubu a kotu, suna neman diyyar N5bn.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano, ta yanke hukunci kan karar da APC ta shigar da ke neman dakatar da ba kananan hukumomin Kano kudade.
Babbar kotun tarayya da ke Maitama Abuja, ta yi hukunci kan bujatar da.tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya gabatar a gabanta ta neman a sakar masa fasfo.
Babban kotun tarayya
Samu kari