Nade-naden gwamnati
Bola Ahmed Tinubu ya dauko ma’aikata na musamman da za su sa ido a kan ayyukan Ministocinsa. Hadiza Bala-Usman za ta jagoranci auna kokarin ministocin kasar.
Hadimar Gwamna Godwin Obaseki a bangaren kula da kokarin ma'aikata, Sarah Ajose-Adeogun ta yi murabus ana daf da gudanar da zaben gwamna a jihar a karshen shekara.
Mai taimakawa shugaban kasa wajen harkar manufofi da tabbatar da tsare-tsare, Hadiza Bala Usman ta ce akwai Ministocin tarayyan da Shugaba Tinubu zai rabu da su.
Tsohon Ministan Ayyuka da Gidaje, Babatunde Raji Fashola ya ce bin diddigi da ka'ida ya jawo wa Isa Pantami bakin jini a gwamnatin Muhammadu Buhari.
Sa'o'i ƙalilan bayan samun sako daga Gwamna Aiyedatiwa, majalisar dokokin jihar Ondo ta ce zata tantance Adelami gobe Alhamis, 25 ga watan Janairu, 2024.
Gwamna Oborevwori na jihar Delta ya naɗa kwamishinan yaɗa labarai na Anton< janar kuma kwamishinan shari'a bayan sama da watanni 7 da hawa kan madafun iko.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa ya sallami dukkan kwamishinoni da sauran hadimai da masu rike da mukaman siyasa a jihar don inganta harkokin gwamnati.
Ministan sadarwa ya ballo ruwa tun da ya tona asirin masu hannu wajen hakar ma’adanai ta bayan fage, ya ce akwai manya da kanana da ke da hannu wajen rusa kasa.
Ministar Raya Al'adu ta kasa, Hannatu Musawa ta gana da wasu daga cikin sabbin daraktocin da Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada a masana'antar raya al'adu.
Nade-naden gwamnati
Samu kari