Nade-naden gwamnati
An kuma samun shugaban ƙaramar hukumar na rikok kwarya a jihar Ribas ya naɗa mataimaka sama da 300, hakan na zuwa ne bayan hukuncin kotun ƙolin Najeriya.
Shugaban Kenya William Ruto na shirin kafa wata karamar gwamnati bayan korar daukacin ministocinsa bayan shafe makwanni ana zanga-zangar adawa da shirinsa na haraji.
Majalisar wakilan Najeriya ta zargi ministar mata da Uju Kennedy Ohanenye da barnatar da kudin gwamnati ta hanyoyin da ba su dace ba, ciki har da bikin shekara.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya jajantawa Ministar kasuwanci da masana'antu, Doris Uzoka-Anite game da rasuwar mahaifiyarta mai suna Victoria Immaculata Uzoka.
Gwamnatin Tinubu ta ce babu wani lamunin $150bn ko kuma amincewa da 'yancin ‘yan madigo, 'yan luwadi, 'yan daudu, da masu auren jinsi a cikin yarjejeniyar Samoa.
An jero ayyukan gwamnan Katsina daga hawansa mulki. Hadimin gwamnan na jihar Katsina ya tallata mai girma Dikko Radda, ya ce ya yi ayyukan ne a cikin shekararsa daya
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada Uzoma Nwagba shugabancin hukumar CREDICORP mai ba da bashi ga ma'aikatan Najeriya. A jiya Laraba ne aka nada shi.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya bayar da umarnin dakatar da babban mai taimaka masa na musamman kan harkokin kungiyoyin fararen hula, Emmanuel Adebisi.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Hajiya Salamatu Ahmed a matsayin shugabar hukumar bada lamunin gidaje ta tarayya FGSHLB.
Nade-naden gwamnati
Samu kari