Nade-naden gwamnati
A yayin da hukumar NIMET ta fitar da rahoto kan barnar da ambaliyar ruwa ta yiwa manoma, ministan noma, Abubakar Kyari ya yi magana kan matakin da aka dauka.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin Adeola Ajayi a matsayin sabon Darakta-Janar na hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) bayan murabus din Yusuf Bichi.
Wasu ‘yan ta'adda da ba a san ko su wanene ba ne sun kai wa kwamishinan muhalli na jihar Oyo, Honarabul Mogbanjubola Olawale Jagaban hari a ranar Litinin.
Kwamishinan kudi na jihar Borno, Ahmed Ali Ahmed ya kwanta dama. An ce ya rasu ne a safiyar yau Litinin, 26 ga Agustan 2024 a cikin gidansa da ke Maiduguri.
Kungiyar Ijaw Youth Council (IYC) daga jihar Bayelsa ta bukaci Bola Tinubu ya sauya mukamin karamin Ministan man fetur, Heineken Lokpobiri saboda rashin kwarewa.
Shugaban NIA ya gabatarwa shugaban kasa takardar murabus. A yayin da ya je ganawa da shugaban kasa ne sai Ahmed Rufai Abubakar ya sauka daga matsayin da aka nada shi
Dawowar Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da CJN alhali Kashim Shettima yana Najeriya ya jawo alamar tambaya. An yi tunanin za a bar mataimakin shugaban kasa ya rantsar.
Kayode Ariwola ya shafe shekaru biyu a matsayin alkalin alkalai. Mun kawo maku wasu manyan abubuwan da suka faru da Ariwola a kotun koli a shekaru 2
Legit Hausa ta tattaro abubuwan da ya kamata ku sani game da mai shari’a Kudirat Kekere-Ekun, wadda ta gaji Olukayode Ariwoola a matsayin babban jojin Najeriya.
Nade-naden gwamnati
Samu kari