Nade-naden gwamnati
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Ahmed Usman Ododo ya amince da naɗin mutane 1,192 a matsayin masu taimaka masa na musamman, matakin zai fara aiki a watan Satumba.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya tsige shugaban hukumar alhazai ta ƙasa NAHCON kan badakalar aikin hajjin bana, ya naɗa Sheikh Farfesa Abdullahi Pakistan.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun kai hari gidan wani hadimin gwamnan Katsina inda suka kashe shi da uwar gidansa tare da kuma sace amaryarsa.
A hudubar Dr. Bashir Aliyu Umar bayan zanga-zanga, ya nuna cewa tun farko gwamnati tayi kuskure. Dama can malaman musulunci sun yi gargadi ayi hattara.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya naɗa Manjo Janar M.I Idris mai ritaya a matsayin sabon kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida na jihar.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, a ranar Alhamis, ya gudanar da wani sauyi a majalisar jiharsa jim kadan bayan rantsar da sababbin kwamishinoni shida.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Shugaba Bola Tinubu yana shirin sauyawa Ganduje mukami da na jakada a kasashen Afirka bayan zargin cin hanci.
Gwamnan jihar Bauci, Sanata Bala Abdulkadir Mohammed, ya mika sunayen mutum da yake so majalisar dokokin jihar ta amince da su a matsayin kwamishinoni.
Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ya caccaki Charles Orie kan ikirarin murabus a gwamnatinsa inda ya ce daman can wa'adinsa ya kare kafin ya sanar da murabus din.
Nade-naden gwamnati
Samu kari