Nade-naden gwamnati
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci majalisar dattawan Najeriya ta tabbatar da naɗin Mai shari'a Kidirat Kekere-Ekun a matsayin alkalin alƙalai CJN.
Allah ya karbi rayuwar Alhaji Abdullahi Sabi, mahaifi ga ministan ma'aikatar, Sanata Aliyu Sabi Abdullahi. An rahoto cewa ya rasu a ranar Litinin a Neja.
Daga dawowar shugaban kasa ya fuskanci matsalar ambaliyar ruwa, kudin fetur, zaben Edo da ASUU. Daga cikin bukatun da ASUU ke da su akwai biyan albashin malamanta.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa hadimin Gwamna Umaru Dikko Radda na Katsina, Aminu Lawal Custom ya rasu a karamar hukumar Malumfashi.
Wasu majiyoyi a fadar shugaban ƙasa sun ce Bola Ahmed Tinubu na iya rusa ma'aikatar jin kai tare da cure wasu hukumomi wuri ɗaya, zai kuma kori ministoci.
Gwamnan jihar Anambra, Charles Chukwuma Soludo, ya kori kwamishinan yada labarai na jihar daga mukaminsa. Majiyoyi sun ce kwamishinan bai san makamar aiki ba.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Hon Ojukaye Flag Amachree a matsayin sabon shugaban tsaron makamashi a ofishin mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (ONSA).
Hadimin Gwamna AbdulRahman AbdulRazak na jihar Kwara, Alhaji Ibrahim Labeeka wanda mawakin yabo ne ya ajiye aikinsa a yau Laraba 12 ga watan Satumbar 2024.
Shugaban Yarbawa a yankin Kudu maso Yamma, Gani Adams ya caccaki Shugaba Bola Tinubu kan tsare-tsarensa da ke kuntatawa al'umma da jefa su cikin wahala
Nade-naden gwamnati
Samu kari