Nade-naden gwamnati
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ji kiraye-kirayen al'umma da ya sallami wasu Ministoci har guda biyar daga mukamansu a yau Laraba 23 ga watan Oktoban 2024.
Shugaba Bola Tinubu ya jagoranci zaman majalisar zartarwa da aka yi a yau Laraba 23 ga watan Oktoban 2024 inda ya rusa ma'aikatun Neja Delta da na wasanni.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya fusata da kwamishinan ilimi kan ayyukan gyaran makaranta inda ya ce ya yi masa karya kan cigaban ayyukan.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa akwai yiwuwar Bola Tinubu ya sallami wasu daga cikin Ministoci a wannan mako bayan wata doguwar ganawa a jiya Litinin.
'Yan Kano sun rike mai taimakawa shugaban kasa kan harkokin ‘yan majalisar wakilan tarayya. A 2023 Bashir Lado kuma ya samu makamancin wannan matsayi.
Hawaye da firgici sun mamaye wasu mazauna Abuja yayin da hukumar FCTA karkashin jagorancin Nyesom Wike ta fara rusa wasu gine-gine a ranar Alhamis.
Ana tsaka da jimamin durkushewar tashar wutar lantarki, an bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya gaggauta sallamar daya daga cikin 'yan majalisar ministocinsa.
An kafa CBN ne a shekarar 1958 a matsayin babban bankin kasar. A tsawon shekarun da suka gabata, gwamnoni da dama sun shugabanci bankin CBN kuma sun samu nasarori.
Tsohon mai magana da yawun shugaban kasa, Dakta Doyin Okupe ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu ya je Birtaniya domin hana ƴan siyasa tsoma baki a sauya ministoci.
Nade-naden gwamnati
Samu kari