Nade-naden gwamnati
Ana tuhumar CBN da batar da biliyoyin kudi domin sayen motoci da sunan kama hayan gidajen haya. An yi sama da kusan N10bn domin motocin gwamna da mataimakansa.
Sanata Shehu Sani ya yi martani bayan murabus din hadimin Bola Tinubu a bangaren sadarwa, Ajuri Ngelale a yau Asabar 7 ga watan Satumbar 2024 da muke ciki.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa, ya yi sababbin nade nade a gwamnatinsa. Gwamnan ya nada hadimai mutum 344 wadanda za su taimaka masa a mulki.
Hadimin Bola Tinubu a bangaren sadarwa, Ajuri Ngelale ya yi murabus inda ya mika takardar ajiye aiki ga shugaban ma'aikatan gwamnati, Femi Gbajabiamila.
Fasto Adewale ya fito ya yi magana kan halin da ake ciki a kasar nan. Babban fasyon ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu ya jefa 'yan Najeriya cikin wahala.
Wani jigo a jam'iyyar APC, Ibrahim Modibbo, ya shawarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya kori da yawa daga cikin ministocin da ke gwamnatinsa.
Kungiyar haɗin kan al'ummar shiyyar Arewa maso Gabas ta roki shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauke Nyesom Wike daga matsayin ministan birnin Abuja.
Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta fara gina rukunin gidajen 'Renewed Hope' a karamar hukumar Tofa da ke jihar Kano inda aka fara da gidaje 500 a kauyen Lambu.
Tsohon gwamnan Kano, Mallam Ibrahim Shekarau ya yabawa Bola Tinubu kan nadin shugaban hukumomin tsaro daga yankinsa inda ya ce Muhammadu Buhari ma ya yi haka a baya.
Nade-naden gwamnati
Samu kari