Yan bindiga
Yayin da hare-haren da ta'addancin 'yan bindiga ke ƙara tsakanta a jihar Zamfara, wata ƙungiyar mutanen Zamfara ta arewa sun ja hankalin Bola Tinubu da Dauda Lawal.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai ƙazamin hari a ƙaramar hukumar Danmusa ra jihar Katsina inda suka halaka mutum tara tare da sace wasu mutanen masu yawa.
Yan bindiga sun halaka mutum uku a wani harin ta'addanci da suka kai a ƙaramamr hukumar Bunza ta jihar Kebbi. Gwamna Nasir ya bayar da taimakon kuɗi.
Mu na da labari a Sokoto, Garba Moyi Isa ya hakura da kujerar da aka ba shi na shugaban kwamitin kafa jami’an tsaron sa kai, ya yi murabus a karshen makon nan.
Jami'an tsaro sun kubutar da gwamna Yahaya Bello daga harin da aka kai masa a wani yankin jihar Kogi da kusa da babban birnin tarayya Abuja a Najeriya.
Bayan dogon lokaci tana tsare a hannun ƴan bindigan da suka yi garkuwa da ita, wata ƴar bautar ƙasa ta samu ƴancinta daga hannun miyagu a jihar Zamfara.
Gwamnan jihar Ƙatsina, Alhaji Dikko Umaru Radda, ya sha alwashin ɗaukar mataki mai tsauri kan duk wanda aka samu yana taimakon ƴan bindiga a jihar.
Gwamna Umaru Dikko Radda na jihar Katsina ya bukaci bai wa mutane damar siyan bindiga a kasuwa don kare kansu kamar yadda 'yan bindiga ke yi a kasuwanni.
Wasu tsagerun 'yan bindiga da ake kyautata zaton yan daban siyasa ne sun farmaki ayarin ɗan takarar gwamnan jihar Kogi a inuwar jam'iyyar SDP, Yakubu Ajaka.
Yan bindiga
Samu kari