Yan bindiga
Gwamnatin jihar Neja ta bawa jami'an tsaro damar harbe duk dan dabar da su ka gani yana yawo da muggan makamai. Wannan ya biyo bayan karuwar hare-hare
Wasun 'yan bindiga sun kai farmaki a gidan dan majalisar wakilan tarayya a birnin Makurdi na jihar Benue. A yayin harin sun tafka barna mai tarin yawa.
'Yan bindigan da suka yi garkuwa da daliban jami'ar tarayya da ke Wukari a jihar Taraba sun bukaci a ba su kudin fansa N50m kafin su bari su samu 'yanci.
Dan majalisar da ke wakiltar Tsafe/Gusau ya koka kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a jihar Zamfara. Ya fadi matakin dauka domin kawo karshenta.
Yayin da ake cikin halin kunci a Najeriya, ‘yan bindiga sun yi yunkurin kai hari kan rumbun Gwamnatin Tarayya da ke karamar hukumar Dutsinma a jihar Katsina.
Chief Elias Atabor, shugaban al'umar Agojeju-Odo da ke jihar Kogi, ya bayyana cewa adadin mutanensu da 'yan bindiga suka kashe ya karu zuwa 25 daga 19.
Bayan shafe kwanaki 10 a hannun 'yan bindiga, Sheikh Quasim Musa ya shaki iskar 'yanci bayan sace shi a Iyara da ke karamar hukumar Ijumu a jihar Kogi.
Jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Kwankwaso, ya ce jam’iyyar APC da kuma PDP sun gaza wajen jagorantar jama’a. Ya kuma yi magana kan matsalar tsaro a Nijeriya.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta sanar da samun nasarar ceto mutum 100 da aka yi garkuwa da su tare da hallaka miyagun 'yan bindiga mutum biyar.
Yan bindiga
Samu kari