Yan bindiga
Wata majiya ta bayyana cewa marigayin na a hanyarsa ta zuwa Onitsha daga Anambra don halartan bikin suna lokacin da yan bindigar suka farmake shi da kashe shi.
Wasu yan daba a ranar Lahadi, 18 ga watan Disamba, sun kona wani sashi na kotun majistare da ke jihar Imo. Hakan na zuwa awanni 24 bayan kona babban kotun Orlu.
Dakarun sojin saman Najeriya sun yi nasarar ceto wasu ‘yan kasar Chana 6 da Masu Garkuwa da mutane suka sace a Kaduna. Wannan ya faru ne bayan wata 6 da sacesu.
Yan banga sun yi nasarar cafke wani babban ɗan ta'adda da aka jima ana nema ruwa a jallo a yankin Nnewi ta kudu a jigar Anambra bayan samun wasu bayanan sirii.
Hatsabibin shugaban yan bindiga, Bello Turji, ya ce idan har gwamnati ba za ta iya dakile yaduwar bindigu ba a kasar, babu wanda zai iya hana yan bindiga siyan
Wasu tsagerun ‘yan bindiga sun rufe babban titin Gusau zuwa Dansadau a karamar hukumar Maru. Tun farko sun kai hari kauyen Maigoge, ‘yan sa kai suka sheke 15.
Da safiyar Asabar ɗin nan da muke ciki, wasu tsagerun 'yan bindiga sun cinna wuta a babbar Kotun jihar Imo da ke Orlu, sun 'kone muhimman takardu da fayil.
Wasu miyagun ‘yan bindiga sun kai farmaki anguwar Anka dake karamar hukumar Tangaza ta jihar Sokoto inda suka halaka tsohuwa mai shekaru 120 da wasu mutum 5.
Wasu makasa da ake zargin na haya ne sun kai farmaki gidan ‘dan takarar majalisar jiha a Imo.Sun halaka shi tare da kone gidansa inda suka bar gawarsa a kasa.
Yan bindiga
Samu kari