Kashim Shettima
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya halarci daurin auren dan gwamna Zulum a birnin Maidguri da ke jihar Borno. An fadi manyan bakin da suka halarta yau.
Majalisar koli ta tattalin arziki a Najeriya ta umarci hukumar bada agajin gaggawa NEMA ta gaggauta buɗe rumbu ta raba wa jihohin kayan abinci don rage radaɗi.
Majalisar tattalin arziki (NEC) ta shiga gana wa karkashin Kashim Shettima a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja kan muhimman batutuwan da suka taɓa rayuwar mutane.
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, ya gana da tsofaffin sanatoci na Majalisar Dattawa ta tara a Abuja. Shettima ya roki tsoffin sanatocin kan su bai wa.
A daren ranar Lahadi, Babagana Umara Zulum ya kai ziyara zuwa asibitin gwamnatin Gwoza a lokacin da mutane ke barci, ya iske wurin babu wutar lantarki a lokacin
Mun kawo maku tarihin rayuwa da siyasar yaron Tsohon Gwamnan Arewa da zai jagoranci APC wanda mutumin Kashim Shettima ne da ya zama Shugaban rikon kwarya a APC
An jefa talaka a halin Wayyo Allah, masu mulki sun cigaba da bushasha. Bola Tinubu da Kashim Shettima za su ci abincin Biliyoyi, yayin da ake kira kara hakuri
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya hadu da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, a wajen wani daurin auren Mohammed Bunu da Ikramullah.
Kashim Shettima, mataimakin shugaban kasa na wata ganawar sirri da kakakin Majalisar Wakilai Tajuddeen Abbas, da sauran shugabannin majalisar a fadar gwamnati.
Kashim Shettima
Samu kari