Aiki a Najeriya
Dan Najeriya ya fadi wasu ayyuka guda biyu da mutum zai iya nema wanda ke biyan naira miliyan uku duk wata. Kamfanonin na aiki ne a Abuja kuma suna neman ma'aikata.
Akalla ma'aikatan gwamnatin tarayya dubu biyu ne ba za su samu albashin watan Nuwamba ba. Hakan ya faru sakamakon samun matsala da suka yi a tsarin IPPIS.
Dan Najeriya ya ce yana da dalilin da yasa ya kone takardunsa na digiri saboda har yanzu bai samu aikin da zai yiwa kansa riga da wando daga su ba.
Kasar Singapore na neman wadanda za su cika fom din aiki a wani yanayi mai ban mamaki da za a biya albashi mai tsoka ga wadanda ke da shirin yinsa.
An shiga mamakin yadda jami'ar Baze ta yaye dalibai da yawa ba tare da bin ka'idojin da suka dace ba na JAMB, NUC da CLE. Ga wasu da suka yi karatu a can.
Gwamnatin tarayya ta bayyana dakatar da wasu da dama daga cikin 'yan N-Power da ke tsammanin samun wani abu a nan ba da jimawa ba a matsayin biyan bashi.
Ma'aikatu, bankuna da sauran wuraren aiki sun ki tafiya yajin aiki, inda aka ga mutane na ayyukansu na yau da kullum a jihar Taraba, kenan, sun bijirewa umurnin NLC.
Kungiyoyin kwadago na Najeriya NLC da TUC, sun umurci mambobinsu da su fara yajin aiki a fadin kasar, sakamakon harin da aka kaiwa shugaban NLC, Joe Ajaero.
Kungiyoyin kwadago na NLC da TUC sun ayyana kudirinsu na shiga yajin aikin sai baba ta gani a Najeriya a mako mai zuwa. A makon da ya gabata aka far wa shugaban NLC.
Aiki a Najeriya
Samu kari