Jihar Ekiti
APC ta amince da tsarin maslaha a zaben fitar da dan takarar gwamnan Ekiti, ta mara baya ga Gwamna Oyebanji bayan janyewar Atinuke Omolayo da wasu 'yan takara.
Jam'iyyar APC ta hana yan siyasa biyu shiga zaben fidda gwanin da zata shirya domin tsaida dan takarar gwamnan jihar Ekiti a zaben da za a yi a shekarar 2026.
Gwamna Biodun Oyebanji na jihar Ekiti ya amince da rancen Naira miliyan 596.6 ga malamai da ma’aikatan makarantun sakandare don su sayi motoci da gidaje.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Ekiti, Kayode Fayemi ya ce ba shi da masaniya a kan yadda aka hada hannu wajen samar da ADC da ke adawa da Bola Tinubu.
Gwamnan jihar Ekiti, mai girma Biodun Oyebanji, ya yi kora a gwamnatinsa. Ya sallami wasu daga cikin kwamishinoninsa da masu ba da shawara na musamman.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedayiwa ya buƙaci gaba ɗaya ƴan adawar Najeriya su birne burinsu na neman takara, su goyi bayan tazarcen Shugaba Bola Tinubu.
Atiku Abubakar ya ce jam'iyyar ADC za ta karɓi mulki daga hannun APC a 2027, yayin da manyan jiga-jigan PDP, APC da SDP suka sauya sheƙa zuwa jam’iyyar a Ekiti.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose, ya bayyana dalilin da ya bai fadi wasu munanan kalamai da sukar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ba bayan mutuwarsa.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose ya bayyana cewa PDP za ta samu sakamako mafi muni a zaɓen shugaban ƙasa mai zuwa a 2027, za ta yi na huɗu.
Jihar Ekiti
Samu kari