Jihar Ekiti
Gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji, ya kai ziyarar bazata ga tsohon telan da ke yi masa dinki a lokacin da yake karatu a jami’ar jihar Ekiti a ranar Juma'a.
Uwar gidan gwamnan jihar Ekiti, Dakta Oyebanji, ta fara karantar da ɗaliban jami'ar jihar EKSU kamar yadda ta faɗa a baya duk da aikinta na mace lamba ɗaya.
Gwamnatin jihar Ekiti karkashin shugabancin gwamna Biodun Oyebanji ta fara raba N5,000 ga masu ƙaramin ƙarfi 7,000 da nufin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur.
Antoni Janar kuma ministan shari'a, Lateef Fagbemi, ya bayyana cewa bai yi kamun ƙafa ba domin zama minista a gwamnatin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu.
Abokin gamin ɗan takarar gwamna a inuwar SDP a zaben gwamnan jigar Ekiti da ya gabata, Ladi Owolabi, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar SDP ranar Alhamis.
Gwamnatin jihar Ekiti ta dakatar da wani babban basarake mai suna Cif Gabriel Bodunde kan rashin biyayya da kuma wuce gona da iri kan matakin doka a jihar.
Gwamna Biodun Oyebanji na Ekiti ya sanar da shirin samar da motocin kyauta ga ma’aikata da dalibai, za kuma a dunga biyan alawus na wata ga wasu iyalai a jihar.
Wasu 'yan daba sun kai hari kan shugabannin APC a karamar hukumar Efon da ke Ekiti da raunata wasu kan zabukan da za a yi a kananan hukumomi a watan Disamba
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakwancin tsoffin gwamnonin 1999 a fadarsa da ke Abuja, Tinubu na daga cikin wadannan rukunin gwamnonin daga 1999 zuwa 2007.
Jihar Ekiti
Samu kari