Jihar Ebonyi
Ministan ayyuka, David Nweze Umahi, ya bayyana cewa yankin Kudu maso Gabas ba shi da dalilin da zai sanya ya shiga zanga-zanga kan tsadar rayuwa.
An wayi gari da wani mummunan labari bayan wata mata ta tunkudo mijinta daga saman beni mai hawa biyu a jihar Ebonyi wanda hakan ya yi sanadin mutuwarsa.
Wami tsohon dan majalisar wakilai wanda babaan jigo ne a jam'iyyar adawa ta PDP, Peter Ede, ya yi bankwana da jam'iyyar inda ya koma jam'iyyar APC a jihar Ebonyi.
Jigon jam’iyyar PDP kuma tsohon kakakinta, China Nwoba a Ebonyi ya shiga matsala bayan tsare shi da aka yi a gidan kaso da zargin bata suna da kuma yada karya.
An samu asarar rayukan mutum shida a wani mummunan hatsarin mota da ya auku a jihar Ebonyi. Wasu mutum 11 sun kuma samu munanan raunuka a hatsarin.
A ranar Asabar ne sojoji suka kama wasu mutane biyu ciki har da shugaban matasa a karamar hukumar Afikpo yayin zaben maye gurbin Sanatan Ebonyi ta Kudu.
Wani dan sanda ya gamu da ajalinsa a ranar Alhamis a jihar Ebonyi lokacin da wasu ‘yan bindiga suka bude wuta kan tawagar ‘yan sanda da ke sintiri.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya roƙi al'ummar mazaɓun da za a yi zaben cike gurbi su nuan wa APC cewa sun gaji da ita a jihohi 9.m~
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta hana dan takarar sanatan PDP tsayawaa zaben cike gurbi da za a yi a ranar Asabar 3 ga watan Faburairu a fadin kasar.
Jihar Ebonyi
Samu kari