Jihar Ebonyi
Wasu ‘yan bindiga sun sace Francis Igwe wanda shi ne mahaifin tsohon mataimakin gwamnan Ebonyi, Dr. Kelechi Igwe, a safiyar Lahadi a Ndufu-Alike.
Sanata Hanga da Nwaebonyi sun kacame da rigima yayin zaman kare kasafin kuɗin ma'aikatar ayyuka. An samu sabani kan iko da nuna fifikon jam'iyya.
Shugaban kungiyar 'yan ta'addan IPOB, Nnamdi Kanu ya bukaci mutane su koma fita aiki, bude kasuwanni, bankuna ranar Litinin a jihohin Kudu maso Gabas.
Gwamna Francis Nwifuru na Ebonyi ya rufe makarantu a Amasiri bayan harin da ya yi sanadin kisan mutane hudu, yana tabbatar da doka da oda a yankin.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya dauki zafi kan harin da mutanen garin Amisiri suka kai kan mutanen Okporojo, wanda aka yi wa mutum hudu yankar rago.
Mataimakin kwamishinan 'yan sanda, ACP Ogbon-Inu Taiwo Popoola, ya rasu yayin aiki a Ebonyi bayan ya yanke jiki ya fadi ana tsakiyar taro a ofishin kwamishina.
Gwamnan Ebonyi, Francis Ogbonna Nwifuru, ya amince da biyan ₦150,000 a matsayin alawus din Kirsimeti ga dukkan ma’aikatan gwamnati a jihar gaba daya.
Hatsarin mota ya kashe mutane shida a titin Awka–Onitsha da ke jihar Anambra bayan karo tsakanin tipa da bas da ke dawowa daga jana’iza a jihar Ebonyi
Majiyoyi sun tabbatar da mutuwar Christopher Igwe, dan'uwan kwamishinan Ebonyi, bayan wasu ’yan fashi sun bude wuta suka harbe shi yayin wani da ake zaman makoki.
Jihar Ebonyi
Samu kari