Jihar Ebonyi
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya bayyana cewa gwamnonin sun sanar da uzurorinsu wanda ya sa ba su halarci zaman tantancewar ba.
Wasu ‘yan bindiga sun kashe Sarkin gargajiya na Ishinkwo, Eze Josephat Ikegwu, a jihar Ebonyi bayan sun kai hari gidansa da dare, lamarin ya girgiza al’umma.
Jam’iyyar APC ta bayyana damuwa kan zargin mambanta na da hannu a sace da kashe Francis Igwe, mahaifin tsohon mataimakin gwamna, tana goyon bayan adalci.
'Yan bindiga sun yi awon gaba da mahaifin tsohon gwamnan jihar Ebonyi, Kelechi Igwe, bayan sum yi garkuwa da shi. 'Yan sanda sun cafke wadanda ake zargi.
Wasu ‘yan bindiga sun sace Francis Igwe wanda shi ne mahaifin tsohon mataimakin gwamnan Ebonyi, Dr. Kelechi Igwe, a safiyar Lahadi a Ndufu-Alike.
Sanata Hanga da Nwaebonyi sun kacame da rigima yayin zaman kare kasafin kuɗin ma'aikatar ayyuka. An samu sabani kan iko da nuna fifikon jam'iyya.
Shugaban kungiyar 'yan ta'addan IPOB, Nnamdi Kanu ya bukaci mutane su koma fita aiki, bude kasuwanni, bankuna ranar Litinin a jihohin Kudu maso Gabas.
Gwamna Francis Nwifuru na Ebonyi ya rufe makarantu a Amasiri bayan harin da ya yi sanadin kisan mutane hudu, yana tabbatar da doka da oda a yankin.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya dauki zafi kan harin da mutanen garin Amisiri suka kai kan mutanen Okporojo, wanda aka yi wa mutum hudu yankar rago.
Jihar Ebonyi
Samu kari