Jihar Ebonyi
Abokiyar aikin Mary Habila budurwar da ta mutu a gidan Ministan ayyuka, ta bayyana abubuwan da suka faru. Ta ce ta yi bayani ne ba tare da an matsa mata lamba ba.
Rundunar 'yan sandan jihar Ebonyi ta kaddamar da shirin bincike kan gasar da aka samu a gidan ministan ayyuka, David Umahi. Iyalan budurwar sun yi magana.
Jam'iyyar ADC a Najeriya ta bukaci a gudanar da bincike mai zaman kansa kan mutuwar Mary Habila a gidan Ministan Ayyuka, David Umahi, tare da neman gaskiya.
Ministan ayyuka, David Umahi ya fito ya yi magana kan mutuwar wata ma'aikaciyar jinya a gidansa. Ya ce iyalan marigayiyar za su shigar da kara a kotu.
Gwamna Francis Nwifuru na jihar Ebonyi ya musanta rahotannin da ke yawo game da jita-jitar da ake yaɗawa wai ya yi wa ministan Abuja, Nyesom Wike barazana.
Ministan Ayyuka, David Umahi, ya ce yana baƙin ciki idan mutane suna cin mutuncin Shugaba Tinubu saboda jajircewarsa wajen gina manyan ababen more rayuwa.
Gwamnan Ebonyi, Francis Nwifuru, ya soki wasu gwamnonin APC da ake zargi sun yi ƙoƙarin cire Hope Uzodimma daga shugabancin kungiyar gwamnonin jam'iyyar.
Hukumar Kwalejin Kimiyyar Lafiya da Fasaha ta jihar Ebonyi ta tabbatar da harin da wasu miyagu suka kai dakin kwanan dalibai mata, ta ce an jikkata mata tara.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya roki talakawan jihar da su sake zaben jam'iyyar APC a 2027 tare da yafe masu kura kuran da suka tafka a baya.
Jihar Ebonyi
Samu kari