Jihar Ebonyi
Kotun Ebonyi ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga mutum hudu da suka hada baki suka kashe Chinonso Elom, wani matashi dan Ngbo, a ranar 5 ga Fabrairu, 2023.
Kungiyar AEISCID ta bukaci a tsige Sanata Onyekachi Nwebonyi saboda kalamansa marasa dacewa kan rikicin Natasha da Akpabio da kare wanda ake zargi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa 'yan bindiga sun sace Blessing Adagba, mai taimakawa Gwamnan Ebonyi, a unguwar Okposhi Eheku da ke karamar hukumar Ohaukwu.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifiuru bai ji dadin yadda wasu kwamishinonins ada 'yan kwangila suka kawo cikas ga wasu ayyuka a jihar ba. Ya umarci su zage damtse.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya kori hadimai biyu daga aiki bayan gani s] da aikata laifukan da suka shafi rashin ladabi, ya buƙaci su bar ofis nan take.
Gwamna Francis Nwifuru ya bayyana takaicinsa bisa rashin ganin kwamishinoni 3 a wurin taron Majalisar zartarwa, ta dakatar da su na tsawon wata guda.
Ministan ayyuka, David Umahi, ya bukaci al'ummar Musulman Najeriya da su marawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Sanata Peter Nwaebonyi mai wakiltar Ebonyi ta Arewa a majalisar dattawa ya fito ya yi magana kan takaddamar Sanata Natasha Akpoti da Godswill Akpabio.
Babbar jam'iyyar adawa na ci gaba da raba gari da manyan kusoshinta da tsohon muƙaddashin shugaban PDP a Ebonyi ya tattara magoya bayansa suka koma APC.
Jihar Ebonyi
Samu kari