Jihar Ebonyi
Gwamnoni da dama sun haura dokar mafi karancin albashin Najeriya watau N70,000, jihar Imo ce a sahun gaba bayan Uzodinma ya yi kari zuwa N104,000.
Wata Kotun Majistare a jihar Ebonyi ta bayar da umarnin a tsare wani malamin addini bisa zargin yunkurin kisan kai, haddasa gobara, da sauran laifuffuka.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya haura mafi karancin albashin ma'aikata na kasa, ya amince da N90,000 ga karamin ma'aikaci a kowane wata.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Ogbonna Nwifuru, ya dauki matakin dage dakatarwar da ya yi wa jami'an gwamnatinsa guda 81. Ya umarci su koma bakin aiki.
'Yan bindiga sun kashe 'yan sanda biyu da ke rakiyar shugaban masu rinjaye na majalisar Ebonyi, yayin da motarsu ta lalace a Imo. 'Yan sanda sun fara bincike.
Gwamna Nwifuru ya dakatar da kwamishinoni 25 da wasu jami’ai 60 saboda rashin halartar taro, ya umarci su tafi hutu na wata guda ba tare da albashi ba.
Kungiyar AEISCID ta bukaci gwamnan Ebonyi ya kori sakatariyar gwamnatin jihar, Farfesa Umezuruike bayan kotu ta kwace N1bn da ake zargin na sata ne.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa tsohon shugaban PDP na Ebonyi, Dr Augustine Nwazunku, ya rasu wanda kafin rasuwarsa malami a Jami’ar Nnamdi Azikiwe.
Shugaban jam'iyyar SDP a jihar Ebonyi, Dr Kingsley Agbor ya bayyana dalilan da za su saka APC faduwa a zaben 2027 kamar yadda Goodluck Jonathan ya fadi.
Jihar Ebonyi
Samu kari