![Tashin hankali yayin da ƴan bindiga suka kashe ƴan sanda da yawa a babban birnin jihar APC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/df80c991cece4c90.jpeg?v=1)
Jihar Ebonyi
![Tashin hankali yayin da ƴan bindiga suka kashe ƴan sanda da yawa a babban birnin jihar APC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/df80c991cece4c90.jpeg?v=1)
![Yan sanda 4 sun mutu yayin da mahara suka yi ajalinsu, harin ya rusa da 'yan matansu 2](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bb3e98a1831dad94.jpeg?v=1)
![Tsadar rayuwa: Ministan Tinubu ya fadi dalili 1 da ya sa mutanen yankinsa ba za su yi zanga-zanga ba](https://cdn.legit.ng/images/360x203/86b109202c439bd5.jpeg?v=1)
![An shiga mummunan yanayi bayan mata ta tunkudo mijinta daga saman bene kan wani dalili, ya rasu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/dcf81bd6d405fd8f.jpeg?v=1)
![Ganduje ya yi wa PDP illa yayin da babban jigo a jam'iyyar ya koma APC](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bea94eb26993cf95.jpeg?v=1)
![Jigon PDP kuma tsohon kakakinta zai kwana a gidan kaso bayan gwamnatin APC ta zargeshi da laifi 1](https://cdn.legit.ng/images/360x203/de4d1f9f668300a6.jpeg?v=1)
![An shiga jimami bayan aukuwar wani mummunan hatsarin mota da ya salwantar da ran mutum 6](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fa107724f0936599.jpeg?v=1)
An samu asarar rayukan mutum shida a wani mummunan hatsarin mota da ya auku a jihar Ebonyi. Wasu mutum 11 sun kuma samu munanan raunuka a hatsarin.
![Zaben cike gurbi: Sojoji sun kama shugaban matasa tare da wani mutum 1 a Ebonyi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7fb4e4910357b91d.jpeg?v=1)
A ranar Asabar ne sojoji suka kama wasu mutane biyu ciki har da shugaban matasa a karamar hukumar Afikpo yayin zaben maye gurbin Sanatan Ebonyi ta Kudu.
![Ebonyi: An yi musayar wuta tsakanin 'yan sanda da 'yan bindiga, an kashe jami'i daya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dcf81bd6d405fd8f.jpeg?v=1)
Wani dan sanda ya gamu da ajalinsa a ranar Alhamis a jihar Ebonyi lokacin da wasu ‘yan bindiga suka bude wuta kan tawagar ‘yan sanda da ke sintiri.
![Atiku ya bayyana ƴan takarar da yake goyon baya a zaben da za a yi ranar Asabar a jihohi 9](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4e2e5c7d20df2537.jpeg?v=1)
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya roƙi al'ummar mazaɓun da za a yi zaben cike gurbi su nuan wa APC cewa sun gaji da ita a jihohi 9.m~
![Murna ta koma ciki bayan kotu da datse dan PDP shiga takarar Sanata saura kwanaki 2 zabe](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e474238b2c0957ec.jpeg?v=1)
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta hana dan takarar sanatan PDP tsayawaa zaben cike gurbi da za a yi a ranar Asabar 3 ga watan Faburairu a fadin kasar.
!['Yan bindiga sun kai kazamin hari ofishin jami'an tsaro, sun tafka mummunar ɓarna da kisa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9038fad65bf8e724.jpeg?v=1)
Miyagun yan bindiga sun halaka jami'a mace ɗaya, sun jikkata wani yayin da suka kai hari ofishin rundunar yan banga a jihar Ebonyi da ke Kudu maso Gabas.
![Gwamnan APC ya shirya liyafa bayan nasara a kotun koli, ya aike da muhimmin saƙo ga Bola Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0bb15a2214316d7a.jpeg?v=1)
Gwamna Francis Nwifuru ya godewa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, bisa tabbatar da adalci a ɓangaren shari'a na ƙasar nan, ya ɗaukarwa al'umma alƙawari.
![Kotun Koli ta yi hukunci kan shari'ar neman tsige gwamnan APC, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0bb15a2214316d7a.jpeg?v=1)
Kotun Koli ta raba gardama kan shari'ar zaben gwamnan jihar Ebonyi inda ta tabbatar da nasarar Francis Nwifuru na jami'yyar APC tare da korar karar PDP.
![Kotun Koli ta tanadi hukunci kan shari'ar neman tsige gwamnan APC, ta fadi dalilai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b64a0454d7d63f4d.jpeg?v=1)
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Tarayya Abuja ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru da Chukwuma Odii na PDP.
Jihar Ebonyi
Samu kari