Daukan aiki
Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin inganta rayuwar yaran da iyayensu suka rasu su ka bari ta bangarorin ilimi, aikin yi da sauran ababen more rayuwa.
Ma'aikatun gwamnatin Bola Ahmed Tinubu guda biyu sun bayyana shirin hadin gwiwa da zai bayar da damar samawa 'yan kasar nan ayyuka akalla miliyan biyar.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi raddi ga malaman coci da suka ce gwamnatinsa ba ta tafiya kan daidai. Ya ce yana kan hanyar samar da ayyuka ga matasa miliyan 10.
Gwamnatin jihar Kebbi na daukar malaman makaranta 2,000 domin inganta ilimi. Za a tura malaman makarantun gwamnati domin koyar da dalibai a sassan jihar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da aiki kai tsaye ga matasa 774 da suke aikin wucin gadi na shekara daya a cibiyoyin lafiya a fadin jihohin Najeriya.
Hukumar tsaro ta NSCDC ta shirya daukar sababbin ma'aikata da za su yi aiki a karkashinta. Shugaban hukumar ya godewa Shugaba Bola Tinubu kan amincewa da hakan.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta fitar da sanarwar cewa za ta fara daukan aikin 'yan sanda a shekarar 2025. An bayyana matakin da masu neman aiki za su bi.
Gwamnatin Najeriya ta shirya daukar ma’aikatan lafiya 28,000 da USAID ke daukar nauyi, domin karfafa kiwon lafiya da rage dogaro da kasashen waje.
Shugaba Tinubu ya amince da daukar likitoci 50 da malaman jinya 100 don kula da lafiyar fursunoni, tare da gyaran gidan yarin Kuje da sabbin wuraren kiwon lafiya.
Daukan aiki
Samu kari