![An umarci 'yan Arewa su fice daga jihar Delta, dattawan yankin sun yi martani](https://cdn.legit.ng/images/560x315/54f3411dba8faea0.jpeg?v=1)
Delta
![An umarci 'yan Arewa su fice daga jihar Delta, dattawan yankin sun yi martani](https://cdn.legit.ng/images/560x315/54f3411dba8faea0.jpeg?v=1)
![Delta: An sanar da zaben kananan hukumomi, ƴan adawa sun lashe kujera](https://cdn.legit.ng/images/560x315/de5d891b52bf330b.jpeg?v=1)
![Kananan hukumomi: Tsohon gwamna ya soki hukuncin kotu, ya fadi illar haka ga Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/57e286a57851189a.jpeg?v=1)
!['Yan sanda sun ragargaji masu garkuwa da mutane a jihar Delta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/111c869dbb6a845e.jpeg?v=1)
![Malamin addini ya rasa ransa bayan ɗansa ya yi sanadiyyar ajalinsa yana bacci](https://cdn.legit.ng/images/360x203/77d3643d721aa3fb.jpeg?v=1)
![Ana tsananin rayuwa, an gano yadda gwamnoni suka kashe biliyoyi wajen sayan motoci](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6794797389ebd806.jpeg?v=1)
![Gwamnatin jihar Delta ta haramta yin acaba, 'yan Arewa za su dawo gida](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b21ba8d93a09e392.jpeg?v=1)
Rundunar ‘yan sandan jihar Delta ta fara daukar mataki kan 'yan acaba da aka kama suna yin kabu kabu a jihar bayan da gwamnati ta kakaba dokar haramta okada.
!['Yan sanda sun kama yan bindiga da matsafi da gashin mutum](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f583463b775b1312.jpeg?v=1)
Rundunar yan sanda a jihar Delta ta tabbatar da kama masu garkuwa da mutane da dama dauke da makamai tare da wani matsafi dauke da gashin dan Adam.
![Sojoji sun dauki mataki bayan kwashe kwanaki a kauyen da aka kashe jami'ai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6bfddbd46a7613bd.jpeg?v=1)
Dakarun sojojin Najeriya sun janye daga kauyen Okuama na karamar hukumar Ughelli ta Kudu a jihar Delta bayan sun kwashe kwanaki masu yawa a cikinsa.
![An tafka babban rashi bayan mutuwar tsohon Minista a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ac1ec746083a5b48.jpeg?v=1)
Tsohon karamin Ministan ilimi a Najeriya, Cif Kenneth Gbagi ya riga mu gidan gaskiya, marigayin ya rasu ne a jiya Asabar 4 ga watan Mayu a jihar Delta.
!['Yan bindiga sun hallaka tsohon shugaban PDP tare da sace mawaki a Delta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/97a60e392b689761.jpeg?v=1)
Wasu miyagun 'yan bindiga sun salwantar da ran wani tsohon shugaban jam'iyyar PDP a jihar Delta. Miyagun sun kuma sace wani shahararren mawaki a jihar.
![An shiga jimami yayin da furodusa kuma darektan fina-finai ya riga mu gidan gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6289446fe3a0e733.jpeg?v=1)
An tafka babban rashi a masana'antar Nollywood bayan rasuwar shararren furodusa kuma darektan fina-finai, Frank Ogho Vaughan wanda ya ba da gudunmawa sosai.
!['Yan bindiga sun yi garkuwa da ɗalibai da yawa a watan azumi, sun turo saƙo mai ɗaga hankali](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d8aac1f06a9af833.jpeg?v=1)
Rahotanni sun nuna cewa wasu tsagerun ƴan bindiga sun yi garkuwa da ɗalibai masu yawa yayin da suka hanyar komawa gida jihar Delta daga Kuros Riba.
![Kisan 'Yan Sanda a Delta: An kame mutum da ake zargi da yiwa jami'ai kisan gilla](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ee1f9c23eda37e6d.jpeg?v=1)
An bayyana yadda 'yan sanda suka kai ga kame wadanda suka kashe 'yan sanda shida a jihar Delta a makon da ya gabata. An bayyana yadda aka kama su.
![Okuama: Sarkin da ake nema ruwa a jallo ya koma hannun sojoji, ƴan sanda sun yi magana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e618d2e8c17f75a9.jpeg?v=1)
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Delta ta tabbatar da cewa ta miƙa sarkin Ikolo ga rundunar sojoji bayan ya miƙa kansa kan zargin hannu a kisan sojoji 17 a Okuama.
Delta
Samu kari