Satar Shanu
Rundunar 'yan sandan Kano ta bayyana nasarar damke wata matashiya, Shamsiyya Adamu da ta kware wajen satar wayoyin hannu tare da masu ba da gudunmawa.
An kama barawon da ya sace buhunan shinkafa 150, kwalin taliya 44, jarkar man gyada 20 da takin na ruwa katon 42. Barawon ya amsa laifin cewa ya yi satar a Bauchi.
Dakarun tsaron sa kai na jihar da aka fi sani da Askarawa sun yi artabu da yan ta’adda da su ka yi kokarin kai hari karamar hukumar Tsafe a jihar Zamfara.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya yi takaicin karuwar rashin tsaro da ke kamari a fadin kasar nan, ya nemi gwamnati ta dauki mataki.
A wannan labarin, Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar wakilan kasar nan, Ali Ndume ya shawarci shugaban kasa kan yadda za a magance matsalar tsaro.
Kotun majistare da ke zamanta a Jos, babban birnin jihar Filato ta kama wani matashi, Arron Garba da laifin sata, tare da yanke masa hukuncin zaman gidan kaso.
Yayin da rashin tsaro ya ke kamari, an gano yadda gwamnatin tarayya ta fitar da kudi masu nauyi domin yakar ta'addanci a sassan da ta'addanci ya yi katutu.
A ranar farko na zanga-zangar adawa da manufofin gwamnatin tarayya ne wasu bata-gari su ka rika fasa shaguna tare da dibar kayan mutane da sunan sun ci ganima.
Gwamnatin tarayya za ta koma kotu domin ci gaba da shari'a da akalla mutane 300 bisa zargin cewa su na da hannu a cikin ta'addanci da ya addabi kasa.
Satar Shanu
Samu kari