Satar Shanu
Kotun shari'ar Musulunci da ke jihar Kano ta daure wani mutum Usaini Hamisu shekara daya a gidan kaso kan zargin satar shanu da kudinsu ya kai Naira dubu 700.
Mutane da dama musamman ma 'yan kasuwar Najeriya, sun koka kan yadda rufe iyakokin Najeriya da Nijar da aka yi ke janyo mu su asara maƙudan kudade. Hakan ya.
Ya kamata a karrama Kekwaaru Ngozi Mary saboda tsabagen gaskiya da rashin ha’incinta, wannan buduwara ta na aiki ne a otel, ta tsinci kusan N55m, tayi cigiya.
Wani 'dan kasuwa mai saida motoci a Abuja, Mohammed Manga ya bada labarin yadda su kayi da wani mai sayen mota da ya yi masu katuwar satar Naira miliyan 50,
Rundunar 'yan sanda jihar Gombe sun yi nasarar kama barawon shanu da ya addabi mutane a jihar, wanda ake zargin ya tabbatar da aikata laifukan da ake zarginsa.
Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta kara kama fursononi biyu da ake zargin sun tsere a gidan gyaran hali na Kuje a Abuja shekarar bara suna aikata wani laifin
Hukuma ta kama wadanda ke da hannu wajen bugawa da yawo da kudin jabu. Kakakin NSCDC ya ce wadanda ke hannu su ne: Kamalu Sani, Uzaifa Muazu da Suleiman Yusuf
Za a ji labari 'Yan sandan reshen jihar Legas sun yi ram da wani mutum mai shekara 36 da zargi mai ban al'ajabi. Nan da kimanin makonni biyu za a koma kotun.
Kawo yanzu an yi jana'izar mutum talatin da takwas cikin Fulani makiyayan da jirgin sama ya sakarwa Bam a karamar hukumar Doma ta jihar Nasarawa ranar Talata.
Satar Shanu
Samu kari