![Gwamnati tayi damarar komawa kotu cigaba da shari'a da mutum 300 da ake zargi da ta'addanci](https://cdn.legit.ng/images/560x315/944d4236ee5c1036.jpeg?v=1)
Satar Shanu
![Gwamnati tayi damarar komawa kotu cigaba da shari'a da mutum 300 da ake zargi da ta'addanci](https://cdn.legit.ng/images/560x315/944d4236ee5c1036.jpeg?v=1)
![Daga zuwa a tura masa N2, 500, mutumi ya wawushewa mai POS N360, 000 a akawun](https://cdn.legit.ng/images/560x315/4ba46088995c9087.jpeg?v=1)
![Karshen alewa: Yan sanda sun dakume kwararren barawo ya na tsakiyar sata a Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/360x203/7c2c8660dba7e1cb.jpeg?v=1)
![Sata kirikiri: Yadda aka kwamushe ma'aikatan banki 2 da zargin sace kudi a asusun mamaci](https://cdn.legit.ng/images/360x203/286c08834c5bf490.jpeg?v=1)
![Yan sandan Kano sun cafke 'yan bindiga da 'yan daba sama da 100 cikin kwanaki 10](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c4457eb56ebda140.jpeg?v=1)
![Yan ta'adda sun mamaye fitaccen gari a Zamfara, dan majalisa ya nemi dauki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/91d5e0d1e17e342b.jpeg?v=1)
![Ta'addanci a Najeriya: Za a gudanar da gagarumin taro irinsa na farko a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b6265c1ef1236ca2.jpeg?v=1)
Kungiyar gwamnonin Arewa maso yamma a Najeriya da hadin gwiwar sashen kula da jama'a na majalisar dinkin duniya (UNDP) sun shirya tattaunawa kan tsaro.
![Sojoji sun tarwatsa 'yan ta'adda suna shirin taron kitsa manakisa a Kaduna, an kashe miyagu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d6d5cee255a05c37.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana jin dadin yadda jami’an tsaron Najeriya ke fatattakar ‘yan ta’adda da ta’addanci daga jihar a kokarin tabbatar da zaman lafiya.
![Kotu ta daure matashin da ya sace dabbobi, ya kalmashe kudin mutane a aljihu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/73d970e4db36af05.jpeg?v=1)
Wata kotu da ke zamanta a Abeokuta ta kama wani matashi mai shekaru 35, Kabiru Lawal da laifin zambar rago da tumaki sannan ya cefanar da su ya kalmashe kudin.
![Ana shirin babbar Sallah: An sake cafke wasu barayin raguna a Abuja, an samu bayanai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9b7e78e813add112_b.jpeg?v=1)
Awa 48 da kama wasu barayin shanu a kasuwar Abaji da ke Abuja, an kuma kama wasu mutane biyu za su sayar da raguna biyu da ake zargin na sata ne a Gwagwalada
!["Akwai doka," Rundunar 'yan sanda ta gargaɗi direbobin da ke 'sace' jami'an tsaro](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c5a53bd4e735f30e.jpeg?v=1)
Yadda wasu direbobin kasar nan ke awon gaba da wasu jami'an tsaro idan an tsare su a hanya ya fara ci wa rundunar 'yan sandan kasar nan tuwo a kwarya.
![Rundunar 'yan sandan Kano ta yi namijin aiki, an damke miyagu iri iri](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cd3cc5be83c68287.jpeg?v=1)
Rundunar yan sandan Kano ta cafke wasu mutane 19 da ake zargi da aikata mugayen laifuka iri daban-daban a jihar, ciki har da fashi da makami da satar mutane.
![NSCDC a Kano ta damke masu addabar al'ummar jihar da sace-sace](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e670b412269b38e4.jpeg?v=1)
Rundunar tsaron fafar hula reshen jihar Kano ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da barnatar wayoyin fitilun kan titi a yankin karamar hukumar Fagge.
![Barauniya ta raba mai jego da jaririn wata 1, ta fada hannun jami'an tsaro](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b504c148c87b13b2.jpeg?v=1)
Rundunar ‘yan sandan jihar Lagos ta samu nasarar damke wata mata mai shekaru 21 da jaririn da ta sato wanda tuni ta shaidawa mutane cewa ita ce ta haihu.
![Kotu ta tasa keyar uwa da danta kurkuku bisa satar kayan kamfanin miliyoyin Naira](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e5125d6d44ced152.jpeg?v=1)
Wata uwa da danta sun gamu da fushin hukumar bayan gurfanar da su gabanta da zargin satar kayan kamfani da suka tasamma miliyoyin naira a jihar Lagos.
Satar Shanu
Samu kari