
Satar Shanu







Rundunar 'yan sanda jihar Gombe sun yi nasarar kama barawon shanu da ya addabi mutane a jihar, wanda ake zargin ya tabbatar da aikata laifukan da ake zarginsa.

Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta kara kama fursononi biyu da ake zargin sun tsere a gidan gyaran hali na Kuje a Abuja shekarar bara suna aikata wani laifin

Hukuma ta kama wadanda ke da hannu wajen bugawa da yawo da kudin jabu. Kakakin NSCDC ya ce wadanda ke hannu su ne: Kamalu Sani, Uzaifa Muazu da Suleiman Yusuf

Za a ji labari 'Yan sandan reshen jihar Legas sun yi ram da wani mutum mai shekara 36 da zargi mai ban al'ajabi. Nan da kimanin makonni biyu za a koma kotun.

Kawo yanzu an yi jana'izar mutum talatin da takwas cikin Fulani makiyayan da jirgin sama ya sakarwa Bam a karamar hukumar Doma ta jihar Nasarawa ranar Talata.

Wata daliba da ke karatu a jami'ar Bayero da ke kano ta wallafa yadda barayi suka shiga dakin kwanan dalibai mata tare da sace musu wayoyi masu yawan gaske

an hangi wani mutumi dan nigeria da yaje banki kuma ya saci kudi a gaban kashiya bayan da hanakalin kashiya din ya bar kansa ya koma kan wani kwastoma da yazo

Za a ji wasu Masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara sun bukaci sababbin kudin da aka buga a matsayin kudin fansar wasu mutane hudu da suka dauke a garin Gusau.

Jaridar The Nation ta ruwaito cewa, wani wa da kani sun guntule hannun mahaifinsu dan shekara 60 don kawai su samu damar sace shanunsa a wani batun koru a Neja
Satar Shanu
Samu kari