
Satar Shanu







Rundunar tsaron fafar hula reshen jihar Kano ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da barnatar wayoyin fitilun kan titi a yankin karamar hukumar Fagge.

Rundunar ‘yan sandan jihar Lagos ta samu nasarar damke wata mata mai shekaru 21 da jaririn da ta sato wanda tuni ta shaidawa mutane cewa ita ce ta haihu.

Wata uwa da danta sun gamu da fushin hukumar bayan gurfanar da su gabanta da zargin satar kayan kamfani da suka tasamma miliyoyin naira a jihar Lagos.

Rundunar 'yan sanda a jihar Niger ta yi nasara kan bata garin da ke musanyawa mutanen katin cirar kudi na ATM. Suna dauke da katunan ATM 42 lokacin kamensu.

Shugaban kungiyar ta NLC a Kogi, Kwamred Gabriel Amari ya bayyana karin kudin wuta da fashi da makami kan talakawan Najeriya. Ya bayyana haka ne a yau.

Rundunar yan sanda a Kaduna sun kama wani Aminu Garba bisa zargin satar wata yar shekaru 10 sannan ya rufe ta a cikin firinji. Ana binciken lamarin

Gwamnatin jihar Kwara ta rufe mayankar abbatuwa na wucin-gadi saboda fargabar guba a naman da ke kasuwar domin kare lafiyar mazauna jihar. Za a bude ranar Laraba

Dakarun Operation Safe Haven (OPSH) guda takwas sun ki amincewa da karbar cin hancin naira miliyan 1.5 daga wasu da ake zargin barayin shanu ne a Filato.

Rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta ce ta kama wani matashi da ake kira 'kwararren barawon akuya' a karamar hukumar Kagarko na jihar Kaduna.
Satar Shanu
Samu kari