Jihar Borno
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi Allah wadai da harin kunar bakin wake sa 'yan ta'adda suka kai a karamar hukumar Gwoza ta jihar Borno inda suka hallaka mutane.
Adadin mutanen da suka rasu sakamakon tayar da bama-bamai a jihar Borno ya karu. Hukumar ba da agajin gaggawa ta jihar ta ce an rasa rayukan mutum 18.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wata 'yar kunan bakin wake ta tayar da bam yayin da ake zaman makoki a karamar hukumar Gwoza da ke jihar Borno a Arewa maso Gabas.
A lokacin da ake tunani an fara shawo kan matsalar tsaro a Arewa maso gabas, an kai mugun hari. Rahotanni sun tabbatar da tashin abin da ake tunani bam.
Kungiyar Boko Haram ta sace wani babban alkali a babbar kotun jihar Borno mai suna Haruna Mshelia tare da matarsa da direbansa a kan hanyar zuwa garin Biu.
Cikin tsananin alhini muke sanar da rasuwar Alhaji Tijjani Muhammad, mahaifin Sanata mai wakiltar Borno ta Arewa, Mohammed Tahir Monguno. Tuni aka yi masa sutura.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar cero wasu mutane da 'yan ta'adda suka sace daga gidajensu a jihar Borno. Sojojin sun ceto mata da yara.
Mataimakin shugaban kasa Sanata Kashim Shettima ya kafa tubalin gina hedikwatar hukumar cigaban Arewa maso gabas a jihar Borno. Inuwa Yahaya ya mara masa baya.
Shehun Borno (Dr) Abubakar Umar-Ibn Garbai Al-Amin El-Kanemi ya bukaci jami'an tsaro su kara kokari wajen yaki da Boko Haram domin kwato wuraren da suke rike dasu.
Jihar Borno
Samu kari