Jihar Borno
Gidauniyar Murtala Muhammad Foundation (MMF) ta fitar da rahito kan yadda 'yan matan Chibok da aka sako suka dawo da yara 34, wasu daga cikin iyayensu sun rasu.
Kasa da kwanaki 10 bayan kisan 'yan Shi'a guda bakwai a Kaduna, shugaban Shi'a a Najeriya, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ya karyata cewa suna shirin daukar fansa.
Mallam Nasir El-Rufai ya ziyarci jihar Borno ne domin wata muhimmiyar ganawa da gwamnatin jihar Borno karkashin jagorancin Farfesa Babagana Umara Zulum.
Gwamnatin jihar Borno ta tuna da ragowar 'yan matan Chibok da ke tsare a hannun Boko Haram. Gwamnatin ta sha alwashin ceto su domin sada su da iyalansu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar cafke wasu bata garin mutane wadanda ke yi wa 'yan ta'addan Boko Haram safarar kayayyaki a jihar Borno.
Kungiyar ta kashe dan sandan ne bayan ta kama shi yana tafiya gida hutun sallah daga Dambuwa zuwa Biu. Ta kama shi ne tare da iyalansa a lokacin.
An fafata a tsakanin mayakan kungiyoyin ta'addanci na ISWAP da Boko Haram. Kazamin fadan da 'yan ta'addan suka fafata ya jawo an kashe tsageru masu yawa.
Birgediya Janar Ali Butu, ɗaya daga cikin manyan malamai a jami'ar sojoji da ke Biu a jihar Borno ya mutu yana ɗan shekara 58 a asibitin kudi a Abuja.
Rundunar sojojin Najeriya ta na ci gaba da samun nasara kan 'yan ta'adda bayan sake cafke kasurgumin dan ta'adda da ke nema ruwa a jallo a jihar Adamawa.
Jihar Borno
Samu kari