Jihar Borno
Gwamna Babagana Zulum ya bayyana cewa Boko Haram ta lalata gidaje sama da kaos 90 a jihar Borno amma zuwa yanzu sun fara kokarin sake gina gidajen.
Kungiyoyin 'yan ta'adda na ISWAP da na Boko Haram sun yi wani kazamin fada a tsakaninsu, wanda ya yi silar mutuwar mutane da dama a Tafkin Chadi.
A koƙarin kwato wuraren da ke hannun ƴan ta'adda a jihar Borno, sojoji da sauran jami'an tsaro sun faɗa tarkon mayakan Boko Haram, an rasa rayukan jami'an tsaro 3.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta lashe zabukan dukkan kananan hukumomi 27 da kansiloli 312 a jihar Borno a zaben da aka gudanar a jiya Asabar.
Hajiya Inna Galadima ta zama mace ta farko da ta samu nasarar zama shugabar ƙaramar hukuma a jihar Borno bayan lashe zaɓen da aka yi ranar 20 ga watan Janairu.
Kazamin rikicin da ya barke tsakanin kungiyoyin ta'adda na ISWAP da Boko Haram ya dauki sabon salo yayin da mayaka a bangarorin biyu suka kashe juna yayin wani hari.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka wasu gawurtattun kwamandojin yan ta'adda uku a jihar Borno. Sojojin sun ceto mutanen da suka sace.
Gwamnatin jihar Borno ta sanar da cewar za a yi jana'izar kakakin gwamnan jihar, Malam Isa Gusau, a yau Lahadi, 14 ga watan Janairu, a babban birnin tarayya Abuja,
Mayakan ISWAP sun yanke danyen hukunci kan wasu masunta guda biyu bayan da suka kama su kan zargin sun yi masu satar kifi a wani kauyen jihar Borno.
Jihar Borno
Samu kari