Jihar Borno
Kwamared Ali Chiroma, tsohon shugaban ƙungiyar kwadago ta ƙasa NLC ya rasu a asibitin koyarwa na jami'ar Maiduguri da ke jihar Borno ranar Talata.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu tsageru sun halaka malamin jami'ar tarayya da ke Maiduguri UNIMAID, Dakta Kamal Abdulƙadir, a ofishinsa ranar Lahadi.
Wani babban kwamandan Boko Haram kuma hatsabibin da ya hana mutane zaman lafiya a kewayen Gwoza, Mallam Yathbalwe, ya fito da kansa ya miƙa wuya.
Hedikwatar tsaro ta ce ta mika mutane 313 da ta kama ga gwamnatin Borno bisa umarnin babbar kotun tarayya da ke zamanta a Maiduguri. An gane mutanen ba su da laifi.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Maiduguri na jihar Borno, ta zartar da hukunci kam shari'ar mutum 313 da ake zargi da laifin aikata ta'addanci.
Sanata Ali Ndume ya yi Allah wadai da karin kudin kujerar aikin hajji inda ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya biya cikon kudin ga maniyyata domin rage musu wahala.
Farfesa Babagana Umaru Zulum ya ce shirin aminci a makarantu da suka kaddamar a Borno tun shekaru bakwai zuwa takwas da suka wuce yana aiki yadda ya kamata.
Wasu kwamandojin 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun mika wuya a hanjun dakarun sojoji a jihar Borno. Sun kuma mika makaman da suke ta'addanci da su.
Rundunar sojojin Najeriya ta shirya za ta saki kimanin mutane 200 da ke tsare bayan wanke su daga alaƙa da ƙungiyar Boko Haram, za za mayar da su Borno.
Jihar Borno
Samu kari