Anambra
Wani abin fashewa ya fashe a kasuwar sayar da kemikal da ke Onitsha a jihar Anambra inda ya haifar da mummunan gobara ta ake zargin ta yi sanadin rasa rayyuka 4
Rahotanni daga jihar Anambra dake kudu maso gabashin Najeriya sun ce ana tsoron rasa rayuka da dama yayin da miyagu suka bude wuta a shingen binciken yan sanda.
Haɗin guiwar dakarun yan sanda da jami'an hukumar Sojin Najeriya sun yi nasarar kashe wasu yan bindiga uku da suka addabi mutane da ta'addanci a jihar Anambra.
'Yan bindiga sun gamu da ajalinsu a hannun wasu jami'an tsaro a jihar Anambra. An hallaka uku yayin da aka gano layu da guraye a jikinsu kaca-kkaca ba kai.
Sarakunan da ke mulki a kasar Idemili sun ce sam ba su goyon bayan wani ‘dan takara. An ji rahotanni na yawo cewa Atiku Abubakar ya samu goyon bayansu a 2023.
Gwamnan Jihar Abia Farfesa Charles Soludo ya bayyana ayyukan tallafi da wasu yan siyasa a jihar ke yi a matsayin 'sadaka ga mabukata'. A cewar Soludo, rabawa ma
Gwamnan Jihar Anambra, Farfesa Charles Soludo, ya yi mi'ara koma baya ya soke dukkan harajin da ya saka wa masu tura amalanke, kanikawa, masu talla da sauran ma
Bashir Ahmad, mai bai wa shugaban kasan shawara kan sadarwa mai dogaro da fasahar zamani, ya zolayi Peter Obi, ‘dan takarar shugabancin kasa a jam’iyyar LP.
Gwamnatin jihar Anambra ta bada umurnin dakatar da dukkan gidajen caca wato casina da gidajen wasan gyam a jihar. A cewar The Punch, an bada wannan umurnin ne b
Anambra
Samu kari