Aliko Dangote
Kungiyar dillalan man fetur ta kasa (IPMAN) ta bayyana cewa yadda yan kasar nan su ka ji labari, ita ma haka ta tsinci batun karin farashin litar fetur.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote Aliko Dangote ya bayyana dalilin da ya sa Najeriya ke bukatar daina jinginar da danyen man da take hakowa domin karbar bashi.
Kungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta ta Najeriya IPMAN, ta sanar da cewa tana ci gaba da tattaunawa da matatar mai na Dangote dangane da fara jigilar man.
Gwamnatin tarayya ta ce matatar Dangote kadai aka amince ta rika samar da man jiragen sama ga kamfanonin jiragen saman kasar nan. Festus Keyamo ya yi bayani.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya yi magana kan tallafin da ya samu daga wajen gwamnati yayin da yake gina matatar mai.
Kamfanin NNPCL ya tsame kansa daga shiga tsakani domin ba dillalan mai damar ciniki kai tsaye da matatar Aliko Dangote da ake ganin zai kara farashin fetur.
Kamfanin man fetur na NNPCL ya ba yan kasuwa damar sayen man fetur daga matatar Dangote. Ana sa ran cewa hakan zai kawo saukin farashin man fetur a Najeriya.
Kungiyar dilalan mai a Najeriya ta MEMAN ta yi magana kan saukar farashin mai inda ta sanar da cewa akwai yiwuwar faduwar farashi a kasar a yan kwanakin nan.
Tsohon kakakin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, Ima Niboro, ya bukaci Aliko Dangote da ka da ya fifita samun riba a matatar man da ya mallaka.
Aliko Dangote
Samu kari