Aliko Dangote
Matatar hamshakin attajitin ɗan kasuwar nan, Alhaji Aliko Ɗangote ya sanar da ƙarin da aka samu a farashin litar man fetur daga N899 zuwa a kalla N950.
Rahotanni sun bayyana cewa an samu karin farashin dauko mai daga rubunan ajiyarsu, wanda ya sa ake fargabar wannan zai jawo karin farashin fetur.
Ana da labari Aliko Dangote ba shi ne mutumin da ya fi kowa kudi a a kasashen Afrika. Femi Otedola Otedola wanda ake ganin ya mallaki daloli masu yawa, ya canza gida
Matatar man Dangote, kamfanin Heyden da Ardova sun haɗu don samar da mai mai araha. Wannan haɗin gwiwar zai rage farashi da magance ƙarancin mai a Najeriya.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana yadda Umaru Musa Yar'adua ya soke yarjejeniyar Dala miliyan 750 tsakanin Najeriya da Aliko Dangote.
Farashin man fetur ya fara sauka a Najeriya bayan matatar Ɗangote ta rage kuɗin lita ga ƴan kasuwa a makon da ya wuce, mun tattaro maku dalilai guda huɗu.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa yanayin kasuwar bukatar fetur a Najeriya ce ta jawo aka fara samun saukin man fetur.
Har yanzu ba a fara sayar da fetur a kan N935. Kungiyar dilalan man fetur ta yi bayanin jinkirin da aka samu. Amma ta fadi lokacin tabbatar da sabon farashin.
'Yan Najeriya za su fara cin moriyar ragin farashin fetur. Kungiyar IPMAN ya ce za ta sayar da litar fetur a farashin Dangote. An sa ranar fara ganin ragin.
Aliko Dangote
Samu kari